
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, Matarsa, Sadiya Haruna har lauyoyi take baiwa kanta suna biyan bukatarsu da ita dan kawai ta cimma burinta.
Gfresh ya bayyana hakane a wani Voice not da ya fita ya watsu sosai a kafafen sadarwa.
Fada tsakanin matar Gfresh Sadiya Haruna da abokinta, Hassan Make-Up ya barke inda Gfresh din ya shigarwa matarsa.
Hassan Make-Up dai ya dauri aniyar auren tsohuwar matar Gfresh watau Maryak Nicki Minaj inda yace dalilin hakane ma yasa Gfresh ke jin Haushinsa.