
Biyo bayan zargin da wani magidanci yawa babban malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi yayi cewa ya rike masa mata na tsawon watanni 11 a gidansa.
Malam yace mijin yana cutar da itane shine taga ina zata je ta samu mafaka? Shine ta je gidansa.
Yace mutumin ya baiwa ‘yansanda kudi yayi dukkan wani abu da yake tunanin yi amma bai yi nasara ba shine ya dauki matakin zuwa wajan ‘yan Jarida dan ya tsoratashi yace amma ba zai tsorata ba.
Malam yace yanzu magana na kotu.
Mutumin dai yace matarsa ‘yar kasar Morocco ce kuma shine ya je har kasarsu ya auro ta kuma babu wanda ya santa a Najeriya sai ta dalilinsa.