
Ministar Al’adu da kirkire-kirkire hannatu Musa Musawa ta dauki hankula a kafafen sada zumunta inda ake ta muhawara kan shigar da ta yi.
An ganta sanye da wata doguwar riga a wajan wani taro da ya gudana, saidai wasu na ganin cewa shigar bata dace ba.
Hakan ya jawo sosai inda mutane ke ta bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai.