
Ordinary President, Ahmad Isa ya bayyana cewa, yana neman addu’a wajan bayin Allah game da yanda wani babban soja ya sakashi a gaba.
Yace a inda yake kiwon kaji a Kaduna, Wani soja Makwabcinsa ya kaishi kara wai kashin kaji yana damunsa.
Yace shi kuma akwai abinda yake baiwa kajinsa, Kashinsu baya wari.