
Wannan wata budurwa ce data dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan data nuna kaninta uwa daya uba daya tace babu abinda bai gani ba a jikinta ita da kawayenta.
Tace a gabanshi suke canja kaya basa jin Kunya.
Da yawa dai sun yi Allah wadai da ita inda suka ce hakan bai dace ba suna lalata masa tarbiyya.