
Wani bidiyo na ta yawo a kafafen sada zumunta inda aka ga sojoji da ‘yansandan Najeriya na fada a tsakaninsu.
Wani rahoto dai yace akan kama wani ne da kwaya lamarin ya kazance tsakanin jami’an tsaron har ta kai ga fada tsakaninsu.
Wani bidiyo na ta yawo a kafafen sada zumunta inda aka ga sojoji da ‘yansandan Najeriya na fada a tsakaninsu.
Wani rahoto dai yace akan kama wani ne da kwaya lamarin ya kazance tsakanin jami’an tsaron har ta kai ga fada tsakaninsu.