
Wadannan wasu masu garkuwa da mutanene da aka kama a Legas inda ake dukansu kamar jakai inda aka cire musu kayan jikinsu.
Daya daga cikinsu yace daga jihar Kwara yake inda dayan yace ya fito ne daga jihar Anambra sai kuma dayan yace ya fito ne daga jihar Imo.
Sun dai amsa laifinsu na cewa sun je yin garkuwa da mutanene saidai sun sha Alwashin ba zasu sake aikata hakan ba.