Hotuna: Zuwan Malamai wajan walimar dan gidan Sanata Abdulaziz Yari a Kaduna ya jawo cece-kuce
Yadda Manyan Malaman Ƙungiyar Izala Suka Halarci Wa’azin Walimar Ɗan Gidan Sanata Abdul’azeez Yari Abubakar A Dakin Taro Na Arewa House Dake Jihar Kaduna.








