Anga Tauraruwar fina-finan Hausa, Nana Fiddausi Yahya namiji na mata kwalliya a wajan daukar fim.
Hakan yasa mutane ke mamakin dama wai namiji ne kewa taurarin fina-finan Hausa mata Kwalliya?
Lamarin dai ya jawo muhawara sosai.
https://www.tiktok.com/@halima.essah/video/7547794939048889618?_t=ZS-8zh7L7i4ui8&_r=1
Tauraruwar Tiktok kuma me sayar da kayan Mata, Alpha Charles Borno ta tambayi wai da ta yi soyayya da kai da a baka kyautar Naira dubu 50 wanne ka zaba?
https://www.tiktok.com/@alphacharlesborno/video/7548453856766840072?_t=ZS-8zh6POH8QVN&_r=1
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jinjinawa Hilda Baci wadda ta dafa shinkafa a Tukunya mafi girma a Duniya.
Shugaban kasar yayi wannan jinjinane ta bakin ministan yada labarai, Mohammed Idris, inda yace abinda Hilda ta yi ya jawowa Najeriya suna a Idon Duniya kuma yace 'yan kasa na al'fahari da ita.
Shugaban yace, matasa su yi koyi da irin abinda Hilda ta yi inda ya sha alwashin cewa gwamnati zata tallafawa irin wannan kokari nan gaba.
Hilda Baci dai ta yi wannan abu ne dan shiga kundin Tarihin Duniya hakanan a shekarar 2023 ma ta yi girki na lokaci mafi tsawo a Duniya.
Hilda Baci wadda ta dafa shinkafa a Tukunya Mafi girma a Duniya tuni ta fara rabon wannan shinkafa.
https://www.tiktok.com/@hildabaci/video/7549444036134800648?_t=ZS-8zh3TmZ2rDt&_r=1
https://www.tiktok.com/@hildabaci/video/7549479359577328903?_t=ZS-8zh2SVCoSUC&_r=1
Saidai duk da rabon da take yi, shinkafar ta yi saura inda take rokon mutane dasu je su ci.
Hilda Baci wadda ta dafa shinkafa a Tukunya mafi girma a Duniya ta fito tana rokon mutane dasu je su ci abincin.
Tace abincin yana da dadi sosai.
Hakan na zuwane bayan da aka rabawa mutane abincin amma duk da haka yayi saura.
Buhunan Shinkafa Basmati 200 ne dai Hilda Baci ta dafa.
https://twitter.com/Teeniiola/status/1966830748800864396?t=-XKgQF-twC0jc0_ouyWjKg&s=19
Rahotanni daga jihar Legas na cewa, Tukunyar da aka dafa shinkafa mafi girma a Duniya ta karye.
Tukunyar dai wadda Hilda Baci ta dafa shinkafa dafaduka a ciki an daga tane dan auna nauyin shinkafar amma a karshe sai karyewa ta yi.
Saidai an yi sa'a shinkafar dake ciki bata zubeba.
https://twitter.com/connectwithtola/status/1966756442603450620?t=JViYWrNzGm2KA2d52_okbA&s=19
Wannan Kiristan me yawan batanci ga Addinin Islama ya sake sakin Bidiyo inda yace babu yadda za'a yi dashi.
Ya yi Bidiyo inda ya fadi kalamai wadanda ba zasu iya maimaituwa ba akan addinin musulunci.
Malamai da yawa sun fito sun masa raddi saidai a kari na biyu ya sake yin irin wannan Bidiyon inda yace babu wanda ya isa ya masa komai.
https://www.tiktok.com/@garbaemmanuel7/video/7548496624851455250?_t=ZS-8zgw6dvJsMz&_r=1
Shinkafar da Hilda Baci ke dafawa a Legas a Tukunya mafi girma a Duniya ta lakume buhunan shinkafa sama da 200.
Hakanan mutane dubu 20 ne suka taru dan cin wannan shinkafa.
An yi dahuwar shinkafar ne a Lekki dake Legas.
https://twitter.com/CableLifestyle/status/1966432992189903265?t=lVjkAcOXE2zzxhYLjzK58g&s=19
https://twitter.com/Cleverlydey4u/status/1966554006135656915?t=PUiC01MbLhRebuc8LkCyzA&s=19
Rahotanni sun ce 'yan Bindiga sun kai hari garin Matazu a yayin da ake tsaka da sallar Insha'i.
Bakatsine ya wallafa a shafinsa na X cewa maharan sun kai harinne yayin da ake tsaka da sallar inda suka kashe wasu mutane yayin da suka jikkata wasu.
Mahukunta a jihar Katsina basu fitar da sanarwa kan lamarin ba zuwa yanzu.
A baya dai an kaiwa garin Mantau a Malunfashi irin wannan harin.
“Yesterday night, bandits attacked Matazu town in Katsina State, during Isha prayer, killing and injuring worshippers. Gov’t must act urgently because the attacks on worshippers in the northwest region are becoming too frequent,”