Wednesday, March 18
Shadow
Maganar Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya karyace>>Inji Most Rev. Matthew Kukah

Maganar Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya karyace>>Inji Most Rev. Matthew Kukah

Duk Labarai
Limamin Kirista, Most Rev. Matthew Kukah ya bayyana cewa rahoton yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi ba gaskiya bane. Ya bayyana hakane a wajan wani taro da ya halarta a Kaduna. Yace niyyar kashe-kashen da ake yi a Najeriya ba na Khisan Kyiyashi bane. Yace ko da yawan coci-coci da aka ce ana konawa duk shekara shima karyane bai san inda aka samu wadancan bayanai ba. Bishop Kuka a baya ya sha suka a tsakanin Kiristoci bayan da yace kada a saka Najeriya cikin kasashen da akewa Kiristoci Khisan Kyiyashi.
Wani bawan Allah ya baiwa Amani Kyautar Naira Miliyan 2, Fadila H Aliyu ta sha Alwashin riketa

Wani bawan Allah ya baiwa Amani Kyautar Naira Miliyan 2, Fadila H Aliyu ta sha Alwashin riketa

Duk Labarai
Tauraruwar kafafen sada zumunta, Fadila H. Aliyu tasha Alwashin daukar Amani dan ta riketa. Tace da na kowane inda ta bayyana cewa zata rike Amani har ta girma ta zama ta gari. Hakan na zuwane bayan da aka bayyana Bidiyon tsiraici wanda aka ce na Amanine amma ta fito ta karyata. Fadila tace bayan sanar da aniyarta ta rike Amani, an samu wani ya bata kyautar Naira Miliyan 2 ta ja jari. .
Kalli Bidiyon: An bayyana sunan wanda yawa Amani Bidiyon Tsyràìchy

Kalli Bidiyon: An bayyana sunan wanda yawa Amani Bidiyon Tsyràìchy

Duk Labarai
Naomi Capacity ta yi ikirarin cewa, Mazakutar da aka ga Amani nasha ta Saurayinta ne me auna Usha. Ta yi zargin cewa shine ya ci amanar Amani. Ta kuma ce an dauki Bidiyon na tsiraicin amanine bata cikin hayyacinta inda tace an bata kwaya ta sha kamin a mata Bidiyon. Bidiyon dai ya fito yana ta yawo inda ake zargin cewa, Amani ce aka gani tana tsotsar mazakutar wani, saidai Amani ta karyata cewa ba ita bace sharri aka mata inda tace bata yafe ba. https://www.tiktok.com/@naomikfr0j3/video/7577735172527885589?_t=ZS-91oXrEGbYm1&_r=1
Kalli Bidiyon: Bilal Villa na shan suka bayan da ya nuna Bidiyon Tsyràìchy da ake zargin na tsohuwar Budurwarsa Amani ne

Kalli Bidiyon: Bilal Villa na shan suka bayan da ya nuna Bidiyon Tsyràìchy da ake zargin na tsohuwar Budurwarsa Amani ne

Duk Labarai
Tauraron matashin mawakin Arewa, Bilal Villah na shan suka sosai bayan da ya nuna Bidiyon tsiraicin da ake zargin na tsohuwar Budurwarsa Amanine. Bilal Villa ya nuna Bidiyon tsiraicin a wani Live da yayi akan Tiktok inda yake martani kan Bidiyon. Saidai da yawa na cewa bai kamata yayi hakan ba dan kuwa idan akwai wanda zai rufawa tsohuwar Budurwar tasa asiri to shine. Saidai a martaninsa kan cewa shine silar lalacewar rayuwarta, Bilal Villa yace shima a Media ya hadu da Amani. https://www.tiktok.com/@magajinmalam1/video/7577873818492865812?_t=ZS-91oCd1VPSmf&_r=1 https://www.tiktok.com/@hajhafsatsaleemfanpage1/video/7577403027594824981?_t=ZS-91oF1WTKPiK&_r=1 https://www.tiktok.com/@mekyau77/video/7578092920440507655?_t=ZS-91oFAq2mbtB&_r=1 https:/...
Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya aike da sunayen Jakadu 32 ga majalisa su tantancesu

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya aike da sunayen Jakadu 32 ga majalisa su tantancesu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aike da sunayen jakadu 32 zuwa majalisar tarayya dan ta tantancesu. Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan. Ga sunayen wasu daga cikin Jakadun kamar haka: Reno Omokri, former presidential aideMahmoud Yakubu, former chairman of the Independent National Electoral Commission (INEC)Angela Adebayo, former Ekiti first ladyIfeanyi Ugwuanyi, former Enugu governorFemi Pedro, a former deputy governor of Lagos StateFemi Fani-Kayode, former aviation ministerFatima Florence Ajimobi, former Oyo first ladyGrace Bent, former senatorVictor Okezie Ikpeazu, former governor of Abia,Jimoh Ibrahim, senator from Ondo. Abimbola Samuel Reuben(Ondo), Yvonne Ehinosen Odumah(Edo), Hamza Mohammed Salau(Niger), Ambassador Shehu Barde(Katsina),...
In kunga dama ku ce Maula nakewa Ahmed Musa dan nace ya bani kyautar Naira Miliyan 10, ina sake nanatawa ina rokon ya bani Naira Miliyan 10>>Inji Mansurah Isah

In kunga dama ku ce Maula nakewa Ahmed Musa dan nace ya bani kyautar Naira Miliyan 10, ina sake nanatawa ina rokon ya bani Naira Miliyan 10>>Inji Mansurah Isah

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa masu cewa wai Maula takewa Ahmed Musa dan tace ya bata kyautar naira Miliyan 10 hakan bai dame ta ba. Tace tana sake nanata rokonta gareshi. Sannan tace Ta samu labarin daya daga cikin matan Ahmed Musa din ta ga post dinta kuma ta yi dariya tace Allah ya cidata. A dazu Hutudole ya kawo muku Rahoton cewa, Mansurah Isah ta nemi Ahmed Musa ya bata kyautar Naira Miliyan 10.