Wednesday, March 25
Shadow
Ku yi hakuri da rashin wutar da kuke fama da ita, zamu gyara>>Ministan wutar Lantarki ya baiwa ‘yan Najeriya hakuri

Ku yi hakuri da rashin wutar da kuke fama da ita, zamu gyara>>Ministan wutar Lantarki ya baiwa ‘yan Najeriya hakuri

Duk Labarai
Ministan wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ya baiwa 'yan Najeriya hakuri kan rashin wutar da ake fama da ita a 'yan kwanakinnan. Ya bayyana hakane a ganawar da yayi da manema labarai a Abuja ranar Talata inda yace musamman a wannan lokacin zafin da ake ciki rashin wuta akwai damuwa. Yace amma suna bayar da tabbacin nan ba da jimawa ba zasu gyara wutar.
Kwankwaso zai koma jam’iyyar ADC ranar Laraba

Kwankwaso zai koma jam’iyyar ADC ranar Laraba

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso zai koma jam'iyyar ADC nan da ranar Laraba. Rahoton yace Kwankwaso zai koma jam'iyyar ADC ne a garinsa inda ake tsammanin zai yanki katin jam'iyyar acan. Rahoton wanda ya fito daga the Whistler yace a kwanakinnan, Kwankwaso ya gana da wasu jiga-jigan jam'iyyar na ADC wanda hakan yasa ake kara kyautata zaton komawarsa jam'iyyar.
Kalli Bidiyon: Dan gidan Marigayi, Rigi-Rigi, Khalifa Sheikh Tijjani Rigi-Rigi ya gaji mahaifinsa inda ya maye kujerarsa yana bayar da karatu

Kalli Bidiyon: Dan gidan Marigayi, Rigi-Rigi, Khalifa Sheikh Tijjani Rigi-Rigi ya gaji mahaifinsa inda ya maye kujerarsa yana bayar da karatu

Duk Labarai
Dan gidan Marigayi Rigi-Rigi me suna Khalifa Sheikh Tijjani Rigi-Rigi ya gaji mahaifinsa inda aka ganshi a kujerar mahaifin nasa yana bayar da karatu. Shima dai an ga alamar yana bayar da dariya a wajan karatin nasa kamar dai yanda mahaifinsa ke yi. https://www.tiktok.com/@imam_hussain_rigi_rigi/video/7620550519567682836?_r=1&_t=ZS-94xheMlWgym&sp_source=7537614245375297080
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda kasar Nijar ta koro ‘yan Najeriya guda 708 da suka je Chirani

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda kasar Nijar ta koro ‘yan Najeriya guda 708 da suka je Chirani

Duk Labarai
' Yan Najeriya 708 ne da suka je Chirani kasar Nijar, kasar ta taso keyarsu ta dawo dasu gida Najeriya. Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, (NEMA) ta karbi 'yan Najeriyar bayan da aka dawo dasu gida ranar Litinin. Shugaban Hukumar NEMA na Kano, Dr Nura Abdullahi ne ya tabbatarwa da manema labarai hakan bayan karbar 'yan Najeriyar a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano International Airport dake Kano. An kawo su ne a manyan motocin 12 da misalin karfe 4:08 pm. Inda aka fara tantancesu. Guda 292 mazane sai kuma guda 416 wanda matane da kananan yara. Kuma yawanci sun fitone daga jihohin Katsina, Kano, Jigawa, Benue, Borno, Yobe, Zamfara, Kaduna, Kogi da Niger. Ya bayyana cewa an basu abubuwan bukata na gaggawa da suka hada da abinci, kulawar lafiya da gida...
Kalli Bidiyon yanda dan majalisar Tarayya, Bello ElRufai ya raka Mahaifinsa, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai zuwa Kotu inda ake tuhumarsa kan Almundahanar kudade

Kalli Bidiyon yanda dan majalisar Tarayya, Bello ElRufai ya raka Mahaifinsa, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai zuwa Kotu inda ake tuhumarsa kan Almundahanar kudade

Duk Labarai
Dan majalisar tarayya, Bello ElRufai kenan yayin da ya raka mahaifinsa, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai zuwa kotu inda ake masa shari'a. https://twitter.com/i/status/2036420872517329100 https://twitter.com/i/status/2036442043447136759 A yau ne dai ICPC ta gurfanar da malam Nasiru Ahmad El-Rufai a kotu bayan kwanaki masu yawa tana share dashi.