Ko Da ace da gaske Sultan yace Tinubu bashi da lafiya ai ba karya yayi ba>>Inji Bulama Bukarti
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Shahararren Lauya, Bulama Bukarti ya bayyana cewa, Ko da ace da gaskene kamun DSS da sukawa shahararren me watsa labarai a Tiktok, Sultan akan yace Tinubu bashi da lafiyane ai ba karya yayi ba.
Ya bayyana hakane a wani shiri na kai tsaye da suka saba yi.
Bukarti yace ballantana Sultan Akan Benjamin Netanyahu yayi magana aka samu wani ya canja masa magana.
https://www.tiktok.com/@tc.smartt/video/7532227795938757895?_t=ZM-8yQWS2uk5Xa&_r=1








