Saturday, February 28
Shadow
Kalli Hotuna: Yauce aka warewa mata ba sai sun saka rigar mama ba, kalli Irin hotunan da matan ke dorawa a social media

Kalli Hotuna: Yauce aka warewa mata ba sai sun saka rigar mama ba, kalli Irin hotunan da matan ke dorawa a social media

Duk Labarai
Yauce ranar da aka ware dan mata ba sai sun saka rigar mama ba. Wannan rana an waretane dan yaki da cutar kansar mama amma mata da yawa na amfani da itane dan nuna badala. https://twitter.com/theatghana/status/1977681565686833270?t=ChwotAZ6vYNlxAjsOKOPzg&s=19 https://twitter.com/_mummy123/status/1977786384913215577?t=nKnVGbAHTAHTgpTr10PGAA&s=19 https://twitter.com/EWhitedoll/status/1977674658620243972?t=Wf9gjR9J-LNdlP_aAxOoDw&s=19 https://twitter.com/Vbs_confessions/status/1977659185971224672?t=Qaf4y-e_JHSwXgf_7d3k7g&s=19 https://twitter.com/Koniodan/status/1977677532892983762?t=FiVLI4boGxZyCVV3WpchJw&s=19 https://twitter.com/MissLingard14/status/1977779088115855627?t=mYjrZ88wAJX0lp8zwCoD0Q&s=19 https://twitter.com/NuttelaHer/sta...
Najeriya ta samu tsaro sosai a zamanin mulkin Tinubu >>Inji me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala

Najeriya ta samu tsaro sosai a zamanin mulkin Tinubu >>Inji me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala

Duk Labarai
Me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar sadarwa, Daniel Bwala ya bayyana cewa, An samu tsaro sosai a Najeriya a mulkin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. Daniel Bwala yace kamin hawan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu mulki ana garkuwa da mutane yanda aka ga dama har cikin Abuja da rana tsaka ana garkuwa da mutane amma wannan duk ya kau. Yace an fasa gidajen yari da dama a mulkin baya amma a zamanin Tinubu lamura sun gyaru
Kalli Bidiyon: A karshe dai an yi zama da Malam Lawal Triumph kuma duk ya kawo litattafan da suka fadi kalaman da yayi

Kalli Bidiyon: A karshe dai an yi zama da Malam Lawal Triumph kuma duk ya kawo litattafan da suka fadi kalaman da yayi

Duk Labarai
A zaman da kwamitin Shura suka yi da malam Lawal Triumph bayan zargin da aka masa na cewa yayi kalaman batancin ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malamin ya kawo litattafan da ya dauko kalaman da yayi. Saidai duk da haka ya bayar da hakuri ga wadanda kalaman basu musu dadi ba. https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7560773874778901816?_t=ZS-90Wa91oEQJl&_r=1 https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7560773548990565643?_t=ZS-90WaGecFDrU&_r=1 https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7560760486921391371?_t=ZS-90WaKIYg7l2&_r=1
Kasar Burkina Faso ta samu kudin Shiga Dala Biliyan $18 ta hanyar sayar da Gwal tun bayan da Ibrahim Traore ya zama shugaban kasar

Kasar Burkina Faso ta samu kudin Shiga Dala Biliyan $18 ta hanyar sayar da Gwal tun bayan da Ibrahim Traore ya zama shugaban kasar

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, kasar Burkina Faso ta samu kudin shiga da suka kai Dala Biliyan $18 tun bayan da Ibrahim Traore ya zama shugaban kasa a shekarar 2022. Bayan da ya zama shugaban kasa, Ibrahim Traore ya kwace kamfanonin hakar ma'adanai na turawa inda ya mayar dasu mallakar kasar ta Burkina Faso. Hakan ya taimaka sosai wajan kara yawan kudin shigar da kasar ke samu daga Gwal. A baya, kamin ya zama shugaban kasa, Kasar ta Burkina Faso na samun kudin shiga Dala Biliyan $1 ne kacal daga sayar da Gwal. A shakerar 2024, kasar Burkina Faso ta fitar da Ton 60 na Gwal.
Dan Shugaban kasa, Seyi Tinubu ya cika shekaru 40 da haihuwa, za’a raba Baibul guda Miliyan daya dan murna

Dan Shugaban kasa, Seyi Tinubu ya cika shekaru 40 da haihuwa, za’a raba Baibul guda Miliyan daya dan murna

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya cika shekaru 40 da haihuwa. Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya taya dan nasa murna. A wani mataki na nuna murna da wannan rana, An shirya raba Baibul har guda Miliyan daya a fadin Najeriya. Hon. Belusochukwu Enwere ne ya bayyana haka a cibiyar kiristanci ta kasa dake Abuja ranar Lahadi. An yiwa Seyi Tinubu addu'a a coci guda 40 a fadin Najeriya saboda murnar wannan rana.
Kalli Bidiyon: Bana karbar kasa da Naira Miliyan daya kamin in fito a Fim>>Hadiza Gabon

Kalli Bidiyon: Bana karbar kasa da Naira Miliyan daya kamin in fito a Fim>>Hadiza Gabon

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon ta bayyana cewa, bata fitowa a Fim sai an biyata kudi sama da Naira Miliyan 1. Ta bayyana hakane a wata hira da ta yi da abokiyar aikinta, Fati Washa inda take cewa an saba biyanta Naira Miliyan 1 kudin aiki shiyasa a yanzu ba zata yadda a biya kasa da hakan ba. https://www.tiktok.com/@gabon.talk.show1/video/7559286787902885138?_t=ZS-90WBUEmKC4v&_r=1
‘Yar Najeriya ta yi kokarin shiga Kundin Tarihin Duniya ta hanyar yiwa mutane 145 kwalliya a cikin kwana daya

‘Yar Najeriya ta yi kokarin shiga Kundin Tarihin Duniya ta hanyar yiwa mutane 145 kwalliya a cikin kwana daya

Duk Labarai
'Yar Najeriya, Tsohuwar Tauraruwar BBNAIJA, Natacha Akide wadda aka fi sani da Tacha ta yiwa mutane 145 kwalliya a cikin awanni 24 dan ta shiga kundin tarihin Duniya. Ta aikata hakanne a Legas inda aka dauke ta Bidiyon yayin da take aikata hakan. Duk da cewa an samu matsalar daukewar wuta amma tasha ta kammala wannan abu nata Lafiya.