Subhanallahi: Kalli Bidiyon yanda wata Budurwa ta fito tana fadar munanan kalamai na zargi akan Abba El-Mustapha, da yawa na kiran cewa ya kamata ya kamata
Wata budurwa ta fito ta bayyana kalamai na zargi ga Shugaban Hukumar tace fina-finai na Kano, Malam Abba El-Mustapha.
Ta yi wannan bayanine a wani Tiktok Live da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta wanda wata me ammafani da sunan @Ummadaboibrahim0 a Tiktok a shirya, sannan wata me amfani da sunan @matandanaljannah ta yada inda take cewa lokacin suna yara, wai Abban ya yi yunkurin neman yayarta da lalata.
Matashiyar dai a cewarta, tace Banda sun sha Sunnah da Abba ya lalatasu ita da yayar tata.
Da yawa sun rika kira da cewa, Abba ya kamata ya kuma hukuntata saboda wadannan munanan zarge-zargen data yi masa.
https://www.tiktok.com/@matandanaljanna/video/7565998277246700811?_t=ZS-90v0pz0IC1I&_r=1
Wannan kalamai zargi ne akan Abba El-Mustapha wanda matashiyar ta yi amfa...








