Thursday, December 18
Shadow
Ko Tinubu danshi zai nada shugaban INEC, sannan ya ba matarshi mukamin Shugabar Alkalan Najeriya, sai ya fadi zabe a 2027>>Solomon Dalung

Ko Tinubu danshi zai nada shugaban INEC, sannan ya ba matarshi mukamin Shugabar Alkalan Najeriya, sai ya fadi zabe a 2027>>Solomon Dalung

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung ya bayyana cewa, ko wane irin shiri gwamnatin Tinubu zata yi a zabe me zuwa, sai ta fadi zaben shekarar 2027. Dalung ya bayyana hakane a ganawarsa da manema labarai na kafar News Central dake Jos. Dalung yace, Tinubu ko dansa zai baiwa shugaban hukumar zabe me zaman kanta, INEC, sai ya fadi zabe a shekarar 2027. Hakanan ko matarsa zai baiwa shugabar Alkalan Najeriya sai ya fadi zabe. Yace hakanan kuma ko da duka Gwamnoni...
Ba zamu dawo da ita ba…>>Majalisar Dattijai ta yi martani kan umarnin kotu na janye dakatar da Sanata Natasha Akpoti

Ba zamu dawo da ita ba…>>Majalisar Dattijai ta yi martani kan umarnin kotu na janye dakatar da Sanata Natasha Akpoti

Duk Labarai
A jiyane, babbar kotun tarayya dake Abuja ta yi hukuncin cewa a mayar da Sanata Natasha Akpoti cikin majalisar Dattijai a janye dakatarwar da aka mata. Saidai a martanin majalisar ta bakin me magana da yawun majalisar, Yemi Adaramodu ya bayyana cewa, majalisar ba zata yi gaggawar dawo da sanata Natasha Akpoti bakin aiki ba. Yace majalisar zata yi zama tukuna kamin ta yanke hukuncin da zata dauka kan dawo da Sanata Natasha Akpoti. Ya kara da cewa, kotun bata hana majalisar Dattijai hukunta membobinta ba dan haka sai sun yi zama kamin sanin matakin da ya kamata su dauka.
Tun yanzu?Kalli Bidiyon yanda Rarara yawa A’isha Humaira wulakanci a bainar jama’a

Tun yanzu?Kalli Bidiyon yanda Rarara yawa A’isha Humaira wulakanci a bainar jama’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A yain auren da shahararren mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara yawa matasa 8 ciki hadda 'ya'yan Marigayi abokinsa. An ga wani Bidiyo inda matarsa, A'isha Humaira ta je su dauki hoto, saidai ya rika shareta, kamar yanda wasu suka fassara, ya rika mata yake Daga baya dai ta wuce inda lamarin ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta. https://www.tiktok.com/@mubeedabai/video/7523333723861929272?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ej...
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ji yanda Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ji yanda Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah

Duk Labarai
Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Lamarin wanda yake aukuwa a yankin a titin Alimi dake Unguwar Sarki a jihar Kaduna, matar ta kai kara kotu, inda tsawoñ shekaru kenan ana fafatawa daga karshe kotun ta bada umarniñ a rusa masallacin nan da kwanaki dari. Matar dai gidanta na makwàbtaka ne da masallacin. Sadai a yàyin da ake zantawa da masallàtan unguwar Rariya ta jiyo suna bayyanà cewa tuñ kafin wa'adin da kotun ta bayar n...
Ina da yakinin Amaechi da matarsa Barayi ne, kuma idan aka bincikesu ba’a gano kudin sata ba, zan sauka daga mukamin ministan Abuja>>Inji Wike

Ina da yakinin Amaechi da matarsa Barayi ne, kuma idan aka bincikesu ba’a gano kudin sata ba, zan sauka daga mukamin ministan Abuja>>Inji Wike

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa, idan aka binciki Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi da matarsa akan kudaden hukumar NDDC ba'a samesu da laifi ba, zai sauka daga Ministan Abuja. Wike ya roki shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya saki rahotan binciken hukumar wadda ta raya yankin Naija Deltace. Wike ya fadi hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Channels TV inda yake mayar da martani kan zargin da Amaechi ya masa cewa, shi dan ...
Da Duminsa: Ji yanda Gwamnonin APC 7 suke munafurtar Shugaba Tinubu sun fara turawa hadakar ‘yan Adawa kudade dan a kayar da Tinubun zabe a 2027

Da Duminsa: Ji yanda Gwamnonin APC 7 suke munafurtar Shugaba Tinubu sun fara turawa hadakar ‘yan Adawa kudade dan a kayar da Tinubun zabe a 2027

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa, akwai Gwamnoni 'yan Jam'iyyar APC 7 dake munafurtar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Rahoton yace Gwamnonin suna turawa hadakar 'yan Adawa kudade inda suke daukar nauyinsu a asirce dan kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zabe a shekarar 2027. Jigo a jam'iyyar ADC na jihar Filato, Dr Sani Dawop ne ya gayawa kafar Punchng haka inda yace akwai rikici sosai a jam'iyyar APC. Dama dai hutudole ya kawo muku cewa, akwai akwai gwamnoni 5 na jam'iyya...
Ji yanda kasar Ukraine ta kama wannan dan Najeriya dake wa kasar Rasha yaki

Ji yanda kasar Ukraine ta kama wannan dan Najeriya dake wa kasar Rasha yaki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kasar Ukraine ta kama wannan dan Najeriyar da yaje yanawa kasar Rasha yaki. Fadan Ukraine da Rasha dai ya ki ci yaki cinyewa inda ake daukar mutane daga kasashen Duniya daban-daban dan su taya kasashen yaki. Rahoton yace sunan dan Najeriyar da aka kama din Kehinde Oluwagbemileke dan kimanin shekaru 29. Kuma Tuni aka kaishi gidan yari. Rahoton yace Kehinde Oluwagbemileke an kamashi ne da safarar kwaya a kasar Rasha, to maimakon yayi zama gidan yarin, shine ya zabi ya je yayi...
Kalli Bidiyo: Yanda Rarara ya dauki Duka matansa biyu, Amarya A’isha Humaira da Uwargidansa zuwa wajan Biki, saidai mutane sun ce ya fi baiwa Uwargidan muhimmanci

Kalli Bidiyo: Yanda Rarara ya dauki Duka matansa biyu, Amarya A’isha Humaira da Uwargidansa zuwa wajan Biki, saidai mutane sun ce ya fi baiwa Uwargidan muhimmanci

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bidiyon tauraron mawakin Siyasa, Dauda Kahutu Rarara tare da matansa Amarya, A'isha Humaira da Uwargidansa a wajan biki ya dauki hankula. An gansu suna rawa yayin da aka saka wakarsa ta Omologo. Saidai a cikin masu sharhi na cewa, Uwargidan Rarara ta kwaceshi inda A'isha Humaira ta kasa sakat. https://www.tiktok.com/@iphoneboy111/video/7523379871330913542?_t=ZM-8xlgtz9lp02&_r=1 https://www.tiktok.com/@yayasadiqmaibando/video/7523327243137961221?_t=ZM-8xlhBQD2VJm&...
Kalli Bidiyo: Har yanzu ina bin Naziru Sarkin Waka bashin kudin lefen aurensa dana hada masa bai biyani ba>>Inji Rashida Mai Sa’a

Kalli Bidiyo: Har yanzu ina bin Naziru Sarkin Waka bashin kudin lefen aurensa dana hada masa bai biyani ba>>Inji Rashida Mai Sa’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa'a ta bayyana cewa, akwai jikakka tsakaninta da Naziru Sarkin Waka inda tace baya biyan bashi. Ta bayyana hakane bayan da ta caccakeshi da cewa Rarara ya fishi ya hakura. https://www.tiktok.com/@matandanaljanna/video/7523198319653391621?_t=ZM-8xld6Xo9UbI&_r=1 Rashida tace ita ta hadawa Naziru Sarkin Waka Lefen aurensa na biyu kuma har yanzu bai biyata kudin ba. Ta bayyana hakane a wani Live data gudanar saidai da yawa sun bay...
Da Duminsa: Ji Jadawalin Gwamnoni 5 dake shirin shiga jam’iyyar gamayyar ‘yan Adawa ta ADC

Da Duminsa: Ji Jadawalin Gwamnoni 5 dake shirin shiga jam’iyyar gamayyar ‘yan Adawa ta ADC

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam'iyyar ADC na shirin shigar da Akalla Gwamnoni 5 cikinta kamin nan da zaben shekarar 2027. Wata majiya tace ADC zata yi amfani da rikicin cikin gida na jam'iyyar PDP dan jawo wasu gwamnonin jam'iyyar cikinta. Manyan 'yan siyasa su Atiku Abubakar da Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da Rotimi Amaechi da David Mark, Da John Oyegun da su Peter Obi, da sauransu da yawa sun shiga jam'iyyar ADC. Gwamnonin da zasu koma ADC din tuni suka amince da wannan tayin inda suka ce amma a jira su...