Ko Tinubu danshi zai nada shugaban INEC, sannan ya ba matarshi mukamin Shugabar Alkalan Najeriya, sai ya fadi zabe a 2027>>Solomon Dalung
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohon Ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung ya bayyana cewa, ko wane irin shiri gwamnatin Tinubu zata yi a zabe me zuwa, sai ta fadi zaben shekarar 2027.
Dalung ya bayyana hakane a ganawarsa da manema labarai na kafar News Central dake Jos.
Dalung yace, Tinubu ko dansa zai baiwa shugaban hukumar zabe me zaman kanta, INEC, sai ya fadi zabe a shekarar 2027. Hakanan ko matarsa zai baiwa shugabar Alkalan Najeriya sai ya fadi zabe.
Yace hakanan kuma ko da duka Gwamnoni...








