Friday, December 5
Shadow
Kalli Bidiyon jawabinsa: Yanzu ace daya daga cikin ‘ya’yanmu ne aka dauke ya zamu ji? Gaskiya ya kamata ayi wani abu game da daliban makarantar Jihar Kebbi>>Inji Sanata Abdul Ningi

Kalli Bidiyon jawabinsa: Yanzu ace daya daga cikin ‘ya’yanmu ne aka dauke ya zamu ji? Gaskiya ya kamata ayi wani abu game da daliban makarantar Jihar Kebbi>>Inji Sanata Abdul Ningi

Duk Labarai
Sanata Abdul Ningi ya bayyana takaici kan matsalar tsaron da ake fama da ita a Najeriya. Yace kwanaki kadan da Khashye Brigadier General gashi an sace daliban makaranta yace dan haka ya kamata ayi wani abu. Yace a daina cewa wannan bangaren ne ke yiwa wancan bangare ko kuma wannan addinine kewa wancan addini, inda yace a hada kai a magance matsalar. Kalli Bidiyon hirar anan https://twitter.com/ChuksEricE/status/1990836849506500627?t=7pF3ObU4kFRKrjbke33xGQ&s=19
Ji yanda Gwamnan jihar Kebbi ya bayyana cewa DSS sun gargadesu game da yunkurin dauke daliban makarantar ‘yanmata ta MAGA, kuma sun kai jami’an tsaro amma Mintuna 30 kamin tshageran daji su kwashe daliban sai jami’an tsaron suka bar makarantar

Ji yanda Gwamnan jihar Kebbi ya bayyana cewa DSS sun gargadesu game da yunkurin dauke daliban makarantar ‘yanmata ta MAGA, kuma sun kai jami’an tsaro amma Mintuna 30 kamin tshageran daji su kwashe daliban sai jami’an tsaron suka bar makarantar

Duk Labarai
Rahotanni na fitowa cewa hukumar 'yansandan Farin kaya ta DSS yi gargadin cewa ana shirin kai wa makarantar 'yan mata ta MAGA dake jihar Kebbi hari. Gwamman jihar Kebbi, Mohammed Nasir Idris ya tabbatar da cewa DSS sun sanar dasu game da gargadin kuma suka bayar da shawarar a gudanar da taron tsaro kan lamarin. Gwamnan yace sun gudanar da taro akan tsaro aka kai jami'an tsaro makarantar dan su tsare daliban amma sai suka buge da daukar hotuna da dalibai 'yan mata 'yan makarantar. Gwamnan yace mintuna 30 kamin a kai harin, jami'an tsaron dake baiwa makarantar kariya sun janye suka kama gabansu. Gwamnan ya kai ziyara makarantar ranar Litinin da misalin karfe 6:45 na safe kamar yanda kafar Pointblacknews.com ya ruwaito. Kafar tace wani jami'in tsaro ya bayyana mata cewa, gwamna...
Kalli Bidiyo: Mun Gano Najeriya na aiki da qasar Iyràn a munafurce sannan Gwamnatin Najeriya na da hannu kan matsalar tsaro dake faruwa>>Inji Tsohuwar Firaiministar Canada, Goldie Ghamari

Kalli Bidiyo: Mun Gano Najeriya na aiki da qasar Iyràn a munafurce sannan Gwamnatin Najeriya na da hannu kan matsalar tsaro dake faruwa>>Inji Tsohuwar Firaiministar Canada, Goldie Ghamari

Duk Labarai
Tsohuwar Firaiministar kasar Canada, Goldie Ghamari ta bayyana cewa, sun gano Najeriya na aiki da kasar Iran a munafurce. Sannan ta zargi Gwamnatin Tarayya da hannu a matsalar tsaron da ake fama da ita a Najeriya. Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita da dan jaridar kasar Ingila, Piers Morgan da ministan harkokin kasashen waje na Najeriya, Yusuf Tuggar Maitama. Tace A tsarin Najeriya ya kamata idan shugaban kasa ya zama musulmi, mataimakinsa ya zama kirista hakanan idan shugaban kasa kiristane, mataimakinsa zai zama Musulmi. Tace amma a gwamnatin tinubu babu wakilcin kiristoci inda ta zargi cewa ana muzgunawa Kiristoci.
Tabbas ana Mhuzghuna mana a Najeriya kuma muna maraba da zuwan Trump>>Inji Reverend Ezekiel Dachomo

Tabbas ana Mhuzghuna mana a Najeriya kuma muna maraba da zuwan Trump>>Inji Reverend Ezekiel Dachomo

Duk Labarai
Babban malamin Kirista, Reverend Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa, lallai anawa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya. Yace kuma Gwamnati saboda ta musulunci ce bata damu ba. Ya bayyana hakane a hirar da dan jaridar Ingila, Piers Morgan yayi dashi. Yace a rana daya ya taba binne gawarwaki sama da 500. Yace dan haka su zuwa Trump Najeriya kamar taimakon da Allah yawa Bani Israyla ne. https://twitter.com/PiersUncensored/status/1990829682086797805?t=bgW-mLErLOHixlAB7I87Lg&s=19
Lauya ya bayyana yanda kowa zai iya mallakar gida kyauta

Lauya ya bayyana yanda kowa zai iya mallakar gida kyauta

Duk Labarai
Wani Lauya ya bayyana yanda mutane zasu iya mallakar Gida Kyauta ba tare da ko sisi ba. Ya bayyana cewa mutum kawai duk gudan da ya ba kowa ya shiga ya zauna. Yace idan mutum ya kai shekaru 10 zuwa 12 a cikin gidan kuma me gida bai zo ba, to gidan ya zama nashi, yace amma idan me gidan yazo kamin shekaru 10 zuwa 12 za'a kwace ne a bashi kayanshi. Yace amma idan ya wuce wadancan shekarun bai zo ba, to gidan ya zama mallakin wanda ke zaune a ciki kuma ko kotu aka je ba za'a kwace gidan ba. https://www.youtube.com/watch?v=rrOTVJOPDJk?si=566krDWNS8mYpcgi
Kalli Bidiyon: Wadannan Duka Infoma ne da aka kama a jihar Katsina

Kalli Bidiyon: Wadannan Duka Infoma ne da aka kama a jihar Katsina

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wadannan masu baiwa 'yan Bìndìgà bayanan sirri ne da aka kama a garin Kankia dake jihar Katsina. Dukansu sun amsa laifukansu. Matsalar infoma na daga cikin abinda ke kara rura wutar matsalar tsaro inda suke baiwa mahara bayanan sirri akan al'ummar da suke ciki. Kalli Bidiyon hirar da aka yi dasu anan
Kwana Daya bayan da yace sai ya yi fafutuka dan ganin an sakeshi, Sowore ya ziyarci Sheikh Abduljabbar a gidan yarin Kuje

Kwana Daya bayan da yace sai ya yi fafutuka dan ganin an sakeshi, Sowore ya ziyarci Sheikh Abduljabbar a gidan yarin Kuje

Duk Labarai
Fitaccen ɗan siyasa kuma ɗan gwagwarmaya a Najeriya, Omoyele Sowore ya ziyarci Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara a gidan yarin Kuje da ke Abuja. Sowore ne ya bayyana haka a shafinsa na Facebook, inda ya sanya hotunan ziyarar sannan ya rubuta cewa, "yau na kai wa Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara a gidan yarin Kuje tare da rakiyar Barista Hamza Nuhu Dantani. "An yanke wa Sheikh Abduljabbar hukuncin kisa ne a Kano bisa zarginsa da ɓatanci a zamanin tsohon gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje," in ji shi, inda ya ce ɗaurin na da alaƙa da siyasa. Sowore ya ce ya yi mamakin yadda, "aka haɗa baki da wasu na kusa da malamin wajen ganin an tasa ƙeyarsa gidan yari." Ya ce sun samu malamain cikin karsashi da walwala, "inda ya bayyana mana cewa Allah ne yake tsare da shi, kuma zai ...
Duniya Juyi-Juyi: Kalli Bidiyon yanda aka wulakanta tsohon Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom a wajan taron PDP

Duniya Juyi-Juyi: Kalli Bidiyon yanda aka wulakanta tsohon Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom a wajan taron PDP

Duk Labarai
Bidiyo ya bayyana da ya nuna irin wulakancin da akawa tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom a wajan taron PDP. An ga yanda aka sa jami'an tsaro suka fitar dashi daga wajan taron na PDP ana masa ihu. Rahoton dai yace an masa hakanne saboda nuna goyon baya ga bangaren Wike. https://twitter.com/emmaikumeh/status/1990801577331040540?t=o5PfkflrpzvevX44fCK1Vw&s=19
An yiwa wayoyin Dangote da abokinsa Otedola kutse inda aka ce sai sun biya kudi za’a mayar musu

An yiwa wayoyin Dangote da abokinsa Otedola kutse inda aka ce sai sun biya kudi za’a mayar musu

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, an yiwa wayoyin Attajiran Najeriya, Aliko Dangote dana Abokin Femi Otedola Kutse. Masu kutsen kuma sun nemi sai an biya su makudan kudade kamin su mayarwa da attajiran iko da wayoyin nasu. Rahoton wanda jaridar Thecable ta Ruwaito yace Sau daya aka yiwa Wayar Otedola kutse yayin da watar Dangote an masa kutse sau biyu. Dangote da Otedola dai aminai ne wanda a wasu lokutan ma sukan kira kansu da 'yan uwa.