Kalli Bidiyon jawabinsa: Yanzu ace daya daga cikin ‘ya’yanmu ne aka dauke ya zamu ji? Gaskiya ya kamata ayi wani abu game da daliban makarantar Jihar Kebbi>>Inji Sanata Abdul Ningi
Sanata Abdul Ningi ya bayyana takaici kan matsalar tsaron da ake fama da ita a Najeriya.
Yace kwanaki kadan da Khashye Brigadier General gashi an sace daliban makaranta yace dan haka ya kamata ayi wani abu.
Yace a daina cewa wannan bangaren ne ke yiwa wancan bangare ko kuma wannan addinine kewa wancan addini, inda yace a hada kai a magance matsalar.
Kalli Bidiyon hirar anan
https://twitter.com/ChuksEricE/status/1990836849506500627?t=7pF3ObU4kFRKrjbke33xGQ&s=19








