‘Yan Najeriya da yawa na kokawa da cewa arhar farashin abinci ta yi yawa>>Inji Sanata Adams Oshiomhole
Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa, 'yan Najeriya na kokawa da arhar da kayan abinci suka yi inda suke cewa ta yi yawa.
Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yace Gwamnati ta yi alkawarin saukakawa talakawa rayuwa kuma ta yi hakan.
https://twitter.com/i/status/2014375032730894566








