Saturday, December 13
Shadow
BA RABO DA GWANI BA: Yau Shekara 15 Da Rasuwar Tsohon Shugaban Ƙasa Ummaru Musa Yar’adua

BA RABO DA GWANI BA: Yau Shekara 15 Da Rasuwar Tsohon Shugaban Ƙasa Ummaru Musa Yar’adua

Duk Labarai
Daga Comr Nura Siniya Shugaba ƙasa na farko mafi kwazo a mulkin farar hula da akayi a tarihin Najeriya mai tausayi mai ƙishin talaka mai tsantsini da dukiyar talaka da son ganin al'umma taci gaba. Abinda ya ƙara bani sha'awa da marigayi Yar'adua shi ne lokacin da yake neman a zabe shi bai fito yayi ma ƴan Nijeriya alƙawuran ƙarya ba wanda yasan bazai iya cikawa ba. sai dai ya fito da tsarin 7-point Agenda ta yadda ya ƙudurci sauya fasalin Najeriya don ganin talaka ya samu sauƙin rayuwa da bunƙasa tattalin arziƙin ƙasa 'Yar'adua ya zo da manufofi masu kyawan gaske inda ya fara inganta albashin ma'aikatan gwamnati da albashin jami'an tsaro da ƙara inganta alawus na matasa masu ɓautar ƙasa NYSC da suka kammala karatun jami'a tare da kawo ƙarshen rikicin tsagerun yankin Naija Delta ta...
Ku shirya karin kudin wutar Lantarki dan ba zamu iya ci gaba da biyan Tallafin wutar labtarkin ba saboda ba kudi>>Gwamnatin Tarayya

Ku shirya karin kudin wutar Lantarki dan ba zamu iya ci gaba da biyan Tallafin wutar labtarkin ba saboda ba kudi>>Gwamnatin Tarayya

Duk Labarai
Ministan wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana cewa, yanayin tattalin arziki yasa gwamnati ba zata iya ci gaba da biyawa 'yan Najeriya tallafin wutar Lantarki ba. Yace dan haka 'yan Najeriyar su shirya fara biyan ainahin kudin wutar lantarkin da suke sha ba tare da tallafin gwamnati ba. Yace akwai 'yan Najeriya masu rauni da zasu ci gaba da samun tallafin gwamnati amma maganar gaskiya ba zasu iya ci gaba da biyan tallafin wutar ba nan gaba. Yace a yanzu haka kamfanonin wutar lantarkin na bin Gwanatin bashin Naira Tiriliyan 4. Ya bayyana hakane yayin ganawa da kamfanonin wutar lantarkin kan biyan bashin sa suke bin gwamnati.
Har yanzu akwai masu yiwa matatar man fetur dina makarkashiya>>Inji Dangote

Har yanzu akwai masu yiwa matatar man fetur dina makarkashiya>>Inji Dangote

Duk Labarai
Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana cewa, har yanzu akwai masu yiwa matatar mansa makarkashiya, Dangote ya bayyana hakane a wata ganawa da yayi da manema labarai. Dangote yace mutanen da suka yaki cire tallafin man fetur ma shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne suke yaki dashi dan ganin matatar man sa bata yi nasara ba. Saidai Dangote yace dama ya saba da irin wannan kalubale kuma yasan zai yi nasara. Kafar yada labarai ta Semafor ce ta ruwaito hakan bayan tattaunawa da Dangote a wajan wani taron masu zuba hannun jari a Legas.
A yayin da Ake ci gaba da samun hare-haren ‘yan Bìndìgà, Gwnnatin Tarayya tace canjawa tubabbun ‘yan Bìndìgàr ra’ayi da mayar dasu cikin jama’a na da matukar muhimmanci wajan kawo zama Lafiya a kasarnan

A yayin da Ake ci gaba da samun hare-haren ‘yan Bìndìgà, Gwnnatin Tarayya tace canjawa tubabbun ‘yan Bìndìgàr ra’ayi da mayar dasu cikin jama’a na da matukar muhimmanci wajan kawo zama Lafiya a kasarnan

Duk Labarai
Shugaban Hukumar OSC, shirin Gwamnatin tarayya dake kula da canjawa tubabbun 'yan Bindiga ra'ayi da mayar dasu cikin mutane da koya musu sana'a da basu jari, Yusuf Ali ya kaiwa hukumar NOA ziyara a hedikwatar ta dake Abuja. Ya kai ziyarar ne ranar 2 ga wata Mayu inda shugaban hukumar ta NOA Lanre Issa-Onilu ya karbeshi, sannan kuma ya bayyana damuwa game da rashin fahimtar wannan shiri da mutane ke yi da yada labaran karya game da shirin. Saidai shima Lanre Issa-Onilu yace a baya yana da shakku akan wannan shiri da yi masa wani irin kallo amma yanzu ya fahimci abina shirin ya kunsa. Ya bayyana cewa wanna shiri na da matukar muhimmanci ga zaman lafiyar Najeriya. Ya bayyana cewa mafi yawanci tubabbun 'yan Boko haram din ba wai ra'ayi ne ya sakasu cikin lamarin ba, yawanci tursas...
‘Yan majalisar Tarayya sun nemi Kotu ta tursasa Gwamnonin PDP su biyasu Naira Biliyan 1 saboda gwamnonin sun shigar da karan neman Shugaba Tinubu ya janye dakatarwar da yawa Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara

‘Yan majalisar Tarayya sun nemi Kotu ta tursasa Gwamnonin PDP su biyasu Naira Biliyan 1 saboda gwamnonin sun shigar da karan neman Shugaba Tinubu ya janye dakatarwar da yawa Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara

Duk Labarai
Majlisar tarayya ta shigar da kara inda take kalubalantar Gwamnonin PDP 11 da suka shigar da kara suna neman a Tursasa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya janye dakatarwar da yawa gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara. Majalisar tace Kotun ma bata da hurumin sauraren wannan karar. Sannan ta nemi kotun ta sa Gwamnonin PDP din su biya majalisar Naira Biliyan 1 saboda shigar da wanan karar da ta sabawa doka. Gwamnonin PDP da suka shigar da karar sune Gwamnonin jihohin Adamawa, Enugu, Osun, Oyo, Bauchi, Akwa Ibom, Plateau, Delta, Taraba, Zamfara, da Bayelsa. Sun bayyana cewa shugaban kasa bashi da hurumin shiga harkar zababben gwamna da mataimakinsa ko ya saukesu ya maye gurbinsu da wasu wanda ba zababbu, hakanan shugaban bashi da hurumin dakatar da majalisar jihar. Hakanan sun ce ...
Talauci na karuwa a Najeriya, Musamman a kauyuka>>Inji Bankin Duniya

Talauci na karuwa a Najeriya, Musamman a kauyuka>>Inji Bankin Duniya

Duk Labarai
Bankin Duniya ya bayyana cewa, Talauci na karuwa a Najeriya musamman a cikin kauyukan Kasar. Bankin yace kaso 75.5 na mazauna kauyuka na fama da Talauci inda suke rayuwa a kasa da layin Talauci na Duniya. Bankin ya bayyana hakane a rahoton da ya fitar na watan Afrilun shekaar 2025. A watan da ya gabata ne dama bankin ya bayyana cewa, 'Yan Najeriya da yawa zasu fada cikin matsanancin Talauci nan da shekaru 5 masu zuwa. Rahotan yace a biranen Najeriya kuma kaso 41.3 cikin 100 ne na mutane ke rayuwa a kasa da layin Talauci. Layin Talauci dai an dorashi ne akan Mutum ya rika rayuwa akan dala akalla $2.15 kwatankwacin Naira Dubu 3440 kullun, duk wanda yake rayuwa a kasa da wannan kudi a kullun to yana cikin wanda ake kallo a matsayin Matalauta. Rahoton yace Talaucin yafi yawa ...
Kalli Bidiyo daga wajan Bikin Diyar Gwamnan Katsina, A’isha Dikko Radda, Kudin da aka yi wasa dasu a waja yasa wasu na fadin Wanan watan babu Albashi a Katsina

Kalli Bidiyo daga wajan Bikin Diyar Gwamnan Katsina, A’isha Dikko Radda, Kudin da aka yi wasa dasu a waja yasa wasu na fadin Wanan watan babu Albashi a Katsina

Duk Labarai
A ranar Asabar din data gabata ne aka daura auren diyar Gwamnan jihar Katsina, A'isha Dikko Radda da Angonta, Usma Ahmad. Bikin Yayi Armashi, hadda Shugabab kasa, Bola Ahmad Tinubu ya damu halarta. A ci gaba da shagalin Bikin, Matan Gwamnoni musaman na jihohin Arewa sun halarci wajan wannan daurin aure. A wani Bidiyo dake ta yawo a kafafen sada zumunta, an ji yanda ake kashe kudi sosai a wajan bikin wanda hakan yasa mutane da yawa kokawa. Wasu sun ce mutanen jihar Katsina a wannan watan babu Albashi. https://twitter.com/hadd1nzarewa/status/1919161055344828494?t=y4aSZbQ802WwnGrxwL_eMg&s=19 Wasu na ganin a yayin da mutane ke fama da matsin rayuwa da kuma matsalar tsaro wannan bikin na kece raini bai dace ba.
YA SUBHANALLAH: Al’ummar Wasu Kauyuka Sama Da Ashirin Kenan A Yayin Da Suke Gudu Suna Barin Matsugùnansu Bayan Barazanar Kai Hàrì Da Riķaķken Dàn Bìndiga Kuma Babban Yaron Beĺlò Ťùŕjì, Wato Kallamu YaÝi Musu, Inda Suka Shigo Garin Gatawa Neman Mafaka

YA SUBHANALLAH: Al’ummar Wasu Kauyuka Sama Da Ashirin Kenan A Yayin Da Suke Gudu Suna Barin Matsugùnansu Bayan Barazanar Kai Hàrì Da Riķaķken Dàn Bìndiga Kuma Babban Yaron Beĺlò Ťùŕjì, Wato Kallamu YaÝi Musu, Inda Suka Shigo Garin Gatawa Neman Mafaka

Duk Labarai
YA SUBHANALLAH: Al'ummar Wasu Kauyuka Sama Da Ashirin Kenan A Yayin Da Suke Gudu Suna Barin Matsugùnansu Bayan Barazanar Kai Hari Da Riķaķken Dàn Bìndiga Kuma Babban Yaron Beĺlò Ťùŕjì, Wato Kallamu YaÝi Musu, Inda Suka Shigo Garin Gatawa Neman Mafaka
Almajiri Mahaddacin Ķùr’ani Ya Kafa Tarihi A Jami’ar Jihar Nasarawa, nda Ya Fita Da Sakamako Mafi Daraja (First Class

Almajiri Mahaddacin Ķùr’ani Ya Kafa Tarihi A Jami’ar Jihar Nasarawa, nda Ya Fita Da Sakamako Mafi Daraja (First Class

Duk Labarai
Almajiri Mahaddacin Ķùr'ani Ya Kafa Tarihi A Jami'ar Jihar Nasarawa, nda Ya Fita Da Sakamako Mafi Daraja (First Class) {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Sama da shekara biyar ba a samu wanda ya fita da 'First Class' a bangaren Geology ba sai wannan Almajiri mai suna Muhammad Jafar Usman. Kuma tunda aka kafa jami'ar ta jihar Nasarawa a 1992 dalibi mušùĺmì a bangaren geology bai taba zama 'First class' ba sai shi. Daga Abdurrahaman Goni Shuaibu