Da Duminsa: Ji yanda Jirage 15 sun makale a sararin samaniyar jihar Katsina suna shirin sauka dan halartar jana’izar Buhari amma ba wuri
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Rahotanni daga jihar Katsina na cewa, Jirage 15 ne suka makale a sararin samaniyar jihar Katsina suna shirin sauka dan halartar jana'izar marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Rahotan yace amma babu masaka tsinke.
Mutane da yawa ne suka taru a wajan jana'izar.








