Monday, December 15
Shadow
Jadawalin Sojoji 43 da IBB ya kàshè wanda suka yi yunkurin yi masa juyin mulki

Jadawalin Sojoji 43 da IBB ya kàshè wanda suka yi yunkurin yi masa juyin mulki

Duk Labarai
Tarihin Yunkurin Juyin Mulkin Ďa Janar Babangida Ya Tsàĺĺakè Rijiya Da Baya A Shekarar 1990, ..da kuma wasu jihohin Aŕewa guda biýar da aka sanar da ķorar su daga Nijeriya a lokacin juyin mulkin Daga Muhammad Cisse A rana mai kamar ta yau ne 22 ga watan Afrilu 1990. An yi yunkurin juyin mulkin a Nijeriya, wani yunkuri ne na juyin mulkin da sojoji suka yi a Nijeriya a ranar 22 ga Afrilun 1990, a lokacin da wani bangare na hafsoshin Sojin kasar, karkashin jagorancin Manjo Gideon Orkar, suka yi yunkurin hambarar da gwamnatin Janar Ibrahim Babangida. Dakarun Sojoji masu yunkurin juyin mulkin sun kwace gidan rediyon FRCN da ofisoshin sojoji daban-daban a kewayen Legas, ciki har da hedkwatar sojoji da gidan shugaban kasa a Barrack Dodan. Babangida yana wurin lokacin da aka kai hari a...
Kalli Bidiyo: A karshe dai Hisbah ta lalata wajen da aka ce wai an ga Sahun Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a Kano mutane suka rika zuwa suna shan ruwan wajan

Kalli Bidiyo: A karshe dai Hisbah ta lalata wajen da aka ce wai an ga Sahun Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a Kano mutane suka rika zuwa suna shan ruwan wajan

Duk Labarai
Hukumar Hisbah a Kano ta lalata wajan da aka rika yada rade-radin cewa wai an ga sahun Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a Kano. Wajan dai yana Dakata ne inda aka ga bidiyo da ya watsu sosai a kafafen sadarwa mutane suna rububin sha da wanka da ruwan wajan. Mataimakin kwamandan Hisbah na jihar Kano, Muhahideen Aminudeen ya bayyana cewa ko da suka ji labari, sun je wajan inda suka ilimantar da mutanen wajen cewa wannan ikirari karyane. https://twitter.com/bapphah/status/1914187045083247072?t=sxDEREGOf_DmRbxUOoqQFA&s=19 Sun gayawa mutanen cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) bai taba zuwa Afrika ba. Ya jawo hankalin iyaye da su rika baiwa 'ya'yansu ilimi na Addini dan su rika banbance gaskiya da karya. Ya kuma bayyana cewa shan irin wannan ruwa ma na da hadari ga ...
Duka ‘yan Siyasar Arewa Har ni mun baiwa mutanen Arewa Kunya, muna da hannu a lalacewar yankin Arewa dan haka dole mu fito mu baiwa mutane hakuri>>Inji Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani

Duka ‘yan Siyasar Arewa Har ni mun baiwa mutanen Arewa Kunya, muna da hannu a lalacewar yankin Arewa dan haka dole mu fito mu baiwa mutane hakuri>>Inji Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani

Duk Labarai
Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya bayyana cewa duk wani dan siyasar Arewa da ya taba rike mukami a cikin shekaru 20 da suka gabata, yana da hannu wajan lalacewar yankin. Yace matsalar Arewa ba a cikin shekaru 2 da suka gabata ta fara ba, ta dade ana fama da ita. Ya kara da cewa, kuma duk wani dan siyasa da ya taba rike mukami a yankin ya kamata ya fito ya baiwa mutane hakuri saboda sun gaza. Yace a lokacin Mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya saki kudi sosai na tallafi yace amma da yake in dambu yayi yawa baya jin mai, hakan bai kawo karshen matsalar ba. Uba Sani yace mutane su yi hankali da 'yan siyasar da ana tare dasu a baya amma su rika warewa suna cewa wai su sun tuba. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a Trust TV.
INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Sama Da Mutàñe Gomà Suñ Ŕasù Sakamakòn Wani Hadaŕi Da Ya Auku A Garin Okène Dake Jihar Kogi

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Sama Da Mutàñe Gomà Suñ Ŕasù Sakamakòn Wani Hadaŕi Da Ya Auku A Garin Okène Dake Jihar Kogi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Sama Da Mutàñe Gomà Suñ Ŕasù Sakamakòn Wani Hadaŕi Da Ya Auku A Garin Okène Dake Jihar Kogi Lamarin ya auku ne a daren jiya, inda mutane sama da goma suka rasu, wanda hadarin ya shafi Keke napep guda biyu, karamar moto daya da kuma motar Dangote. Allah Ya gafarta musu. Daga Drezy Asad
An sace jakar shugabar hukumar tusaron kasar Amurka

An sace jakar shugabar hukumar tusaron kasar Amurka

Duk Labarai
Shugabar hukumar tsaron Homeland Security ta kasar Amurka, Kristi Noem ta gamu da 'yan sane inda suka sace mata karamar jaka ta mata da ake cewa Purse. Jakar dai na dauke da Dala $3000 da kuma katinta na aiki. Hakanan an sace jakar ne a wani wajen cin abinci dake baban birnin kasar watau Washington DC. Hakana Barawon ya kuma sace jakar dake dauke da magungunan matar. Ta je gidan abincinne dan cin abinci da danginta a matsayin ranar Bikin Easter.