Monday, December 15
Shadow
Zargin Da Natasha ke yi wa Sanata Godswill Akpabio cikin cokaline, An gano munanan abubuwan da ake zargin Sanata Akpabio da aikatawa wanda suka dame zargin da Natasha ke masa

Zargin Da Natasha ke yi wa Sanata Godswill Akpabio cikin cokaline, An gano munanan abubuwan da ake zargin Sanata Akpabio da aikatawa wanda suka dame zargin da Natasha ke masa

Duk Labarai
Kafar Gistlover da aka sani da yiwa shahararrun mutane Tonon silili ta bankado munanan ayyukan da ake zargin Kakakin majalisar dattijai, Sanata Godswill Akpabio da aikatawa. Kafar tace tana da takardu da shaidar duk zargin da takewa Sanata Godswill Akpabio. Da farko dai tace Zargin da Sanata Natasha Akpoti kewa Akpabio cikin cokaline idan aka kwatanta abinda ake zarginsa dashi. Kafar tace Sanata Akpabio lokacin yana Gwamnan jihar Akwa-Ibom ya rika yin lalata da kwamishinoninsa, ciki hadda matan aure. Sannan yakan rikewa dan kwangila kudi ko takardu yace sai ya kai masa matarsa yayi lalata da ita. Hakanan Matarsa, 'ya'ya 4 mata ta haifa inda take neman da Namiji ido rufe, dalilin hakane yasa aka boyeta a kasar Amurka na tsawon watanni 9, aka siyo jariri daga gidan da ake hai...
Ana samun kudi a Najeriya amma yawancin ‘yan kasar basa samun kasonsu inda mafi yawa ke cikin bakin Talauci>>Bincike

Ana samun kudi a Najeriya amma yawancin ‘yan kasar basa samun kasonsu inda mafi yawa ke cikin bakin Talauci>>Bincike

Duk Labarai
Wani bincike da aka gudanar ya nunar da cewa ana samun kudi sosai a Najeriya amma mafi yawancin 'yan kasar basa shaida hakan. Rahotan wanda kamfanin dillancin Labaran Najeriya, NAN ya ruwaito yace duk da kudin da Najeriya ke samu amma mafi yawancin 'yan kasar watau kaso 63 cikin 100 na fama da matsanancin Talauci. Rahoton yace mafi yawanci matane suka fi fuskantar matsalar Talauci inda kuma basa samun ilimi yanda ya kamata.
Yawancin ‘yan Najeriya basa wuce shekaru 54 suke mutuwa>>Bincike

Yawancin ‘yan Najeriya basa wuce shekaru 54 suke mutuwa>>Bincike

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani bincike ya bayyana cewa, yawancin 'yan Najeriya basa wuce shekaru 54 suke mutuwa. Kamfanin dillancin Labaran Najeriya, NAN ne ya ruwaito wannan bincike wanda ya alakanta hakan da rashin lafiya irin su cutar Kanjamau, Tarin TB, cutar Malaria da sauransu. Rahoton yace mata sun fi maza dadewa a Najeriya kamin su mutu inda su mafi yawanci suke mutuwa suna da shekaru 54.9, maza na mutuwa suna da shekaru 54.6. Saidai duk da haka wannan yawan shekaru yayi kasa da irin wan...
Zamu kawo man fetur da ya fi na Dangote sauki daga kasashen waje>>Inji ‘Yan kasuwar Man fetur na Najeriya

Zamu kawo man fetur da ya fi na Dangote sauki daga kasashen waje>>Inji ‘Yan kasuwar Man fetur na Najeriya

Duk Labarai
'Yan kasuwar man fetur din Najeriya sun sha Alwashin kawo man fetur din da ya fi na Dangote sauki daga kasashen waje. A matatar man Dangote, yana baiwa 'yan kasuwar man a kan farashin sari na Naira 825 kan kowace lita. Saidai 'yan kasuwar sun ce farashin sari da suke siyo man fetur din daga kasashen waje ya fadi zuwa Naira 774.72 akan kowace lita wanda hakan yasa ake sayar da man fetur din akan farashin Naira 800 a gidajen man fetur. 'Yan kasuwar sun ce farashin sari na Naira 774.72 da suke saro man fetur din daga kasashen waje ya nuna ana samun saukin Naira 50.28 akan kowace lita idan aka kwatanta da farashin sari da Dangote ke basu man fetur din. Wannan sauki da ake samu ne yasa da yawan 'yan kasuwar ke son daina siyan man a hannun Dangote inda suke son komawa siyowa daga kas...
Bani da tabbacin tsaron rayuwata, za’a iya kamani a tsare ba da son raina ba>>Sanata Natasha Akpoti ta koka

Bani da tabbacin tsaron rayuwata, za’a iya kamani a tsare ba da son raina ba>>Sanata Natasha Akpoti ta koka

Duk Labarai
Sanata Natasha Akpoti ta koka da cewa, tana cikin fargabar tsaro. Sanata Natasha ta bayyana bakane a majalisar dinkin Duniya inda aka yi zama na mata 'yan majalisa a Birnin New York City na kasar Amurka. Bayan data gabatar da korafi kan dakatar da ita da aka yi daga ayyukan majalisar Najeriya, Sanata Natasha Akpoti tace tana fargaba kan tsaron kanta. Tace za'a iya kamata a tsare ba bisa son ranta ba a birnin New York City na kasar Amurka inda tace kuma tana zargin Gwamnatin Najeriya da hannu game da hakan.
Da Duminsa: Kwanaki 2 kacal bayan komawar El-Rufai SDP, Rikicin cikin gida ya kunno kai a Jam’iyyar

Da Duminsa: Kwanaki 2 kacal bayan komawar El-Rufai SDP, Rikicin cikin gida ya kunno kai a Jam’iyyar

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa kwanaki biyu kacal da komawar tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufai Jam'iyyar SDP, rikcin cikin gida ya kunno kai a cikin Jam'iyyar. Rahoton yace Sakataren Jam'iyyar, Olu Agunloye ne ya nemi daukin shugaban 'yansandan Najeriya, IGP Kayode Egbetokun inda yace ana shirin tsigeshi da karfin tsiya daga kan kujerarsa. Rahoton yace wasu 'yan Jam'iyyar dake goyon bayan tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad da ya koma Jam'iyyar ne ke neman tsige Olu Agunloye daga mukaminsa. Sakataren ya kuma bayyana cewa, wanine yayi amfani da takardar karya yake masa barazanar saukeshi daga kujerar sa. Dama dai tuni rade-radi ya fara yaduwa inda ake zargin cewa, Jam'iyya me mulki, APC ko Gwamnatin Tinubu ta dasa munafukai a cikin Jam'iyyar.
Kalli Bidiyo, Kwana daya da komawar El-Rufai Jam’iyyar SDP, an ga su sanata Akpabio da Barau na ganawa da shuwagabannin Jam’iyyar inda hakan yasa wasu ke ganin Gwamnatin Tinubu ta dasa munafukai a cikin Jam’iyyar

Kalli Bidiyo, Kwana daya da komawar El-Rufai Jam’iyyar SDP, an ga su sanata Akpabio da Barau na ganawa da shuwagabannin Jam’iyyar inda hakan yasa wasu ke ganin Gwamnatin Tinubu ta dasa munafukai a cikin Jam’iyyar

Duk Labarai
Kwana daya bayan da tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bar Jam'iyyar APC zuwa SDP, wani Bidiyo ya bayyana inda aka hango Sanata Godswill Akpabio da Sanata Barau Jibril suna ganawa da shuwagabannin Jam'iyyar. Saidai hutudole bai iya tantance bidiyon sabone ko tsoho ne ba. https://www.tiktok.com/@shehugabam/video/7430650225653533958?_t=ZM-8ubaHaXQi5V&_r=1 Saidai ko da bidiyon tsoho ne hakan na alamta cewa akwai yiyuwar wata kullalliyar Alaka tsakanin Jam'iyyar APC da SDP. Dama dai tuni wasu ke dari-darin akwai yiyuwar an saka munafukai cikin Jam'iyyar SDP daga bangaren gwamnati dan su lalata tafiyar 'yan Adawa.
Sanata Natasha Akpoti ta dauko dala ba Gammo inda ta kai karar Sanata Godswill Akpabio majalisar Dinkin Duniya acan ma ta masa tonon silili da terere

Sanata Natasha Akpoti ta dauko dala ba Gammo inda ta kai karar Sanata Godswill Akpabio majalisar Dinkin Duniya acan ma ta masa tonon silili da terere

Duk Labarai
Sanata Natasha Akpoti da majalisar dattijai ta dakatar saboda zargin karya dokar majalisar ga dukkan alamu bata hakura ba. A wani taron mata 'yan majalisa na Duniya da aka yi a majalisar Dinkin Duniya dake birnin New York na kasar Amurka, Sanata Natasha Akpoti a can ma ta taso da maganar dakatar da ita. Tace an mata rashin adalci da take hakkinta, inda tace akwai yiyuwar ma a tsareta a birnin New York. Ta bayyana cewa, tana fargabar tana cikin matsalar tsaro.
Ku sake Tunani, Musulunci bai farlanta kulle makarantu ba a lokacin azumin watan Ramadana>>Ministar Ilimi, Suwaiba Ahmad ta jawo hankalin Gwamnonin Arewa

Ku sake Tunani, Musulunci bai farlanta kulle makarantu ba a lokacin azumin watan Ramadana>>Ministar Ilimi, Suwaiba Ahmad ta jawo hankalin Gwamnonin Arewa

Duk Labarai
Karamar Ministar Ilimi, Suwaiba Ahmad ta jawo hankalin Gwamnonin Arewa da cewa, su sake tunani kan kulle makarantu da suka yi saboda zuwan Azumin watan Ramadana. Tace musulunci bai farlanta kulle makarantu ba a yayin azumin watan Ramadan. Ta bayyana hakane a yayin wata hira da aka yi da ita a gidan talabijin na ChannelsTV. Jihohin Kebbi, Bauchi, Katsina da Kano ne suka kulle Makarantu saboda zuwan Azumin watan Ramadana inda suka ce sun bayar da wannan hutu ne dan baiwa dalibai damar Azumtar watan da yin Ibada yanda ya kamata saidai hakan ya jawo cece-kuce. A ci gaba da jawabinta, Minista Suwaiba ta bayyana cewa, A zamanin Annabi Muhammad (Sallallahu Alaihi Wasallam) har yaki yaje a cikin watan Ramadana dan haka Azumi bai hana mutum gudanar da ayyukansa na yau da kullun. Ta...
Labari Me Dadi: Majalisar Tarayya tace hukumar sadarwa ta NCC ta gaggauta toshe duk wani shafin dake nuna bidiyo da hotuna na tsìraìcì watau Blù Fìm

Labari Me Dadi: Majalisar Tarayya tace hukumar sadarwa ta NCC ta gaggauta toshe duk wani shafin dake nuna bidiyo da hotuna na tsìraìcì watau Blù Fìm

Duk Labarai
Majalisar tarayya ta amince da kudirin dokar toshe duk wani shafin yanar gizo dake nuna Bidiyo da hotunan tsiraici wanda aka fi sani da Blù fìm. Majalisar tace hukumar sadarwa ta kasa,NCC ta baiwa duka kamfanonin dake samar da Internet a Najeriya umarnin toshe shafukan dake nuna batsa nan take. Dan majalisa daga jihar Katsina, Dalhatu Tafoki ne ya kai kudirin dokar majalisar wanda kuma sauran 'yan majalisar suka amince dashi.