Sunday, May 3
Shadow
‘Yan Bìndìga ne ke mulkar Najeriya>>Inji Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

‘Yan Bìndìga ne ke mulkar Najeriya>>Inji Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, 'yan Bindiga ne ke mulkar Najeriya. El-Rufai yace dan haka Najeriya na cikin tsaka mai wuya. El-Rufai yace 'yan Najeriya na ci gaba da maimaita kuskuren da suka yi a baya na zabar shuwagabannin da bana gari ba. Ya bayyana hakane a babban birnin tarayya, Abuja ranar Asabar a wajan wani taro. Yace Najeriya na cikin matsalar da bata taba shiga ba tun shekarar 1914 a yayin sa aka hade Arewa da kudu. Yace mafi yawancin shuwagabannin basu san yanda zasu gudanar da mulki ba kawai su dai su samu mulkin shine a gabansu.

Gwamnatin jihar Kano tasa a baiwa iyalan kowane daga cikin ‘yan wasan kwallon da suka ràsù Naira Miliyan daya da kayan abinci

Duk Labarai
Mai Girma Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf ya bayyana alhinin sa matuka bisa rasuwar Yan Wasan Kano Mutum ashirin da biyu (22). Gwamna ya bayarda umarni abawa iyalan kowanne mamaci Naira miliyan daya (1-million) hade da kayan abinchi kafin yadawo daga kasa mai tsarki (Aikin hajji) Allah ya saka maka da alkhairi Mai Girma Gwamnan Kano ya Kuma sa kayi aikin hajji karbabbiya
Kalli Bidiyon yanda Mutum 19 suka ràsì bayan tawagar ƴanwasan Kano sun yi hatsari

Kalli Bidiyon yanda Mutum 19 suka ràsì bayan tawagar ƴanwasan Kano sun yi hatsari

Duk Labarai
Motar da ke ɗauke da ƴanwasan Kano da masu horar da su a gasar wasanni ta ƙasa wato National Sport Festival ta Najeriya ta yi hatsarin a hanyar komawa gida, inda rahotanni suka ce mutum 19 daga cikinsu sun rasu, sannan wasu sun jikkata. Lamarin ya faru kimanin kilomita 50 zuwa Kano a yau Asabar bayan motar ta taso daga jihar Ogun da ke kudu maso yammacin ƙasar bayan an kammala wasannin a ranar Juma'a. https://twitter.com/SaharaReporters/status/1928797578813984970?t=-7LG2F0J5GMJapK0JxPhMg&s=19 Ibrahim Umar Fage shugaban riƙo na hukumar wasanni ta jihar Kano ya tabbatar wa BBC da aukuwar lamarin, inda ya ce, "ƴanwasanmu sun kwana a Abuja ne da safe sai suka kama hanyar komawa gida. A kusa da Dakatsalle suka yi hatsari. Motar ta faɗa wata gada da ke kusa da Ciromawa. Aƙalla mut...
Hotuna: Jaruman Kannywood Sun Kaiwa Jagoran Mabiya Shi’a Ziyara Ta Musamman A Gidansa Da Yake Abuja

Hotuna: Jaruman Kannywood Sun Kaiwa Jagoran Mabiya Shi’a Ziyara Ta Musamman A Gidansa Da Yake Abuja

Duk Labarai
Jaruman Kannywood Sun Kaiwa Jagoran Mabiya Shi'a Ziyara Ta Musamman A Gidansa Da Yake Abuja Wasu gungun jaruman finafinai Hausa na Kannywood sun ziyarci Jagoran Mabiya Shi'a Sheikh Ibraheem Zakzaky a ranar Laraba, a gidansa da ke birnin tarayya Abuja. Sheikh El-zakzaky ya hore su da su zama jakadu na gari wajen isar da saƙo, da wayar da kan al'umma, ilimi da fadakarwa. Me zaku ce?

Maganin ciwon suga na gargajiya

Magunguna
Muna da maganin Ciwon Suga wanda ko na Gado ne insha Allahu za'a samu waraka gaba daya. Garin magungunane guda biyu wanda daya za'a rika sha da madarar Shanu ko Madarar ruwa ta Three Crown na tsawon sati biyu. Hakanan akwai wanda za'a dama kamar Kamu a rika sha safe da yamma shima na tsawon sati Biyu. Da yardar Allah ana samun waraka baki daya. Ga wanda ke bukata yana iya magana magana ta WhatsApp ko kiran wannan lambar wayar, 09070701569. Abubuwan dake taimakawa me ciwon sugar: Yawan shan ruwa: Cin abu me dussa. Cin kayan Marmari. Cin Wake. Cin Latas Cin Alkama. A daina cin abinci da yawa, idan za'a ci da yawa a rika ci da kadan-kadan ana hutawa. Samun Isashshen Bacci na da muhimmanci. A rika motsa jiki, ko da tafiyace. Cin Kaza. Nama da sa...
Wannan Hoton Na shugaba Tinubu ya dauki hankula inda mutane ke cewa ya kamata a hukunta Telan da ya masa wannan dinkin

Wannan Hoton Na shugaba Tinubu ya dauki hankula inda mutane ke cewa ya kamata a hukunta Telan da ya masa wannan dinkin

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hoton shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dauki hankula inda aka ganshi da wani dinki da mutane ke cewa sam bai masa kyau ba. Wasu dai sun ce ya kamata a kama Telan da ya mai wannan dinki.
Kalli Bidiyon wa’azin da yasa Kasar Saudiyya ta hana Sheikh Dr. Ahmad Gumi yin aikin Hajji

Kalli Bidiyon wa’azin da yasa Kasar Saudiyya ta hana Sheikh Dr. Ahmad Gumi yin aikin Hajji

Duk Labarai
Ana rade-radin cewa, wannan Bidiyon wa'azinne yasa kasar Saudiyya ta hana babban malamin Addinin Islama Sheikh Dr. Ahmad Gumi yin aikin Hajjin Bana. A wa'azin dai, Sheikh Gumi ya soki kasashen Labarabawa bisa yanda suka baiwa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump makudan kudade amma suka saka ido ana kashe Falasdinawa. https://twitter.com/el_uthmaan/status/1926947689289097455?t=_AWFNkXGWSUKLJNijVDzIA&s=19 Labarin hana Malam Aikin Hajji ya jawo cece-kuce sosai.
Ka Mayarwa Da PDP Da Sauran Ma’aikatun Da Ka Karbe Musu Ofisoshinsu, Amma Ka Tabbatar Sun Biya Harajin Nan Da Makonni Biyu, Umarnin Tinubu Ga Ministan Abuja, Wike

Ka Mayarwa Da PDP Da Sauran Ma’aikatun Da Ka Karbe Musu Ofisoshinsu, Amma Ka Tabbatar Sun Biya Harajin Nan Da Makonni Biyu, Umarnin Tinubu Ga Ministan Abuja, Wike

Duk Labarai
Ka Mayarwa Da PDP Da Sauran Ma'aikatun Da Ka Karbe Musu Ofisoshinsu, Amma Ka Tabbatar Sun Biya Harajin Nan Da Makonni Biyu, Umarnin Tinubu Ga Ministan Abuja, Wike. Gine-gine 4,794 ne aka samu da wannan laifi. Saidai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya ce a bude gine-gine da aka rufe saboda rashin biyan Harajin inda yace ya basu Kwanaki 14 su biya.