Saturday, December 6
Shadow
Kalli Bidiyon yanda sojojin Amurka suke murnar jin cewa za’a kawo su Najeriya sun ce sun Kagu a kawosu su nuna Kwanjinsu

Kalli Bidiyon yanda sojojin Amurka suke murnar jin cewa za’a kawo su Najeriya sun ce sun Kagu a kawosu su nuna Kwanjinsu

Duk Labarai
Wasu daga cikin sojojin kasar Amurka musamman wadanda asalinsu 'yan Najeriya ne sun hau shafukan su na sada zumunta inda suke nuna Qaguwarsu da son a kawosu Najeriya dan su kawo hari. Saidai yawanci wuna yin abinne cikin Raha. https://www.tiktok.com/@fav.nigeriann/video/7568550935622896927?_t=ZS-917ZIRdkhBB&_r=1 https://www.tiktok.com/@pamelasudduth3/video/7568525575137135879?_t=ZS-917aXwVVYlk&_r=1 Hakan na zuwane bayan da shugaban kasar Amurkar, Donald Trump ya yiwa Najeriya barazanar kawo hari dan yakar wadanda ya kira 'yan tà'àddà masu yiwa kiristoci Khisan Khiyashi.
Yayin da Sanata Godswill Akpabio ke jin tsoron Zhaghin Shugaban kasar Amurka Donald Trump, Sanata Ali Ndume yace yace Trump din Daqiqi ne

Yayin da Sanata Godswill Akpabio ke jin tsoron Zhaghin Shugaban kasar Amurka Donald Trump, Sanata Ali Ndume yace yace Trump din Daqiqi ne

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Sanata Ali Ndume daga jihar Borno ya bayyana Shugaban kasar Amurka, Donald Trump a matsayin wanda ya jahilci lamarin matsalar tsaron Najeriya. Sanata ali Ndume na martanine a gidan Talabijin na Arise TV ga barazanar shugaban kasar Amurka, Donald Trump ta kawowa Najeriya hari saboda kashe wadanda ya kira 'yan ta'adda masu kashe Kiristoci. Sanata Ali Ndume yace matsalar tsaron Najeriya an kwashe kusan shekaru 16 ana fama da ita kuma ta taba kowane addini, ya danganta da inda lamar...
Muna nan akan Bakan mu duk wanda zai yi wa’azi a Jihar Naija sai ya yanki Lasisi duk malamin da ya ji ba zai iya hakan ba ya fita ya bar mana jiharmu>>Inji Gwamnan jihar Naija, Umar Bago

Muna nan akan Bakan mu duk wanda zai yi wa’azi a Jihar Naija sai ya yanki Lasisi duk malamin da ya ji ba zai iya hakan ba ya fita ya bar mana jiharmu>>Inji Gwamnan jihar Naija, Umar Bago

Duk Labarai
Gwamnan jihar Naija, Umar Bago ya jaddada aniyarsa ta cewa, sai malami ya yanki Lasisi a jihar kamin a barshi yayi wa'azi. Yace ba zasu bari malami ya hau mumbari ya rika zagin gwamnati da duk wanda yaga dama ba ko ya kawo wata sabuwar akida ba. Yace duk malamin da ya ga hakan bai masa ba, yana iya karawa gaba.
Kalli Bidiyo: Ganin diyar Dangote, Fatima ta bayar da Gudummawar Naira Miliyan 3 a wajan wani biki ya jawo cece-kuce

Kalli Bidiyo: Ganin diyar Dangote, Fatima ta bayar da Gudummawar Naira Miliyan 3 a wajan wani biki ya jawo cece-kuce

Duk Labarai
Diyar Attajirin Najeriya, Aliko Dangote me suna Fatima ta bayar da gudummawar Naira Miliyan 3 a wajan wani biki. Lamarin ya jawo cece-kuce inda wasu ke ganin a matsayin mahaifinta, ta wuce ta yi kyautar kudin. Saidai wasu sun yaba mata da cewa, Kudin Halas ne shiyasa sannan kudin Cash ta bayar dasu babu jeka ka dawo. https://www.tiktok.com/@the_bridesroom/video/7568488394251193618?_t=ZS-917UHk9MabR&_r=1
Kalli Bidiyon: Wallahi Ko America tazo ba zata iya magance matsalar Tsaron Najeriya ba>>Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Kalli Bidiyon: Wallahi Ko America tazo ba zata iya magance matsalar Tsaron Najeriya ba>>Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa, ko kasar Amurka ta zo Najeriya ba zata iya magance matsalar tsaron Najeriya ba. Malam ya bayyana cewa da kasar Rasha ko China ne suka ce zasu kawowa Najeriya dauki za'a yadda dasu saboda a baya basu yiwa kasashe katsalandan a harkokin su na cikin gida. Yace amma America ba da gaske take ba. Yace kuma tunda sojojin Najeriya suka kasa magance matsalar, suma sojojin Amurka ko sun zo ba zasu iya magance matsalar ba.
Kalli Bidiyon: Mu da muke jiran tashin Qiyama? Trump ya dade bai kawo khari Najeriya ba>>Inji Aminu J. Town

Kalli Bidiyon: Mu da muke jiran tashin Qiyama? Trump ya dade bai kawo khari Najeriya ba>>Inji Aminu J. Town

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Aminu J. Town yace a gayawa Trump ya gaggauta kawo harin da yace cewa zai kawo Najeriya. Yace Najeriya da ake jiran tashin Qiyama, wane irin tashin hankali ne ba'a gani ba a kasarnan? Yace 'yan Gwagwan ne ma zasu samu kasuwarsu ta bude. https://www.tiktok.com/@aminujtown/video/7568773069439896839?_t=ZS-917OnFf5Oin&_r=1 https://vt.tiktok.com/ZSyU2UAWB
Hujjojin da kuka kawo na banza da wofi ne, A kul kuka kaiwa Najeriya Khari>>Kasar China ta gargadi Amurka

Hujjojin da kuka kawo na banza da wofi ne, A kul kuka kaiwa Najeriya Khari>>Kasar China ta gargadi Amurka

Duk Labarai
China ta maida wa Amurka martani kana barazanar da ta yi wa Nijeriya Gwamnatin kasar China ta fitar da gargadi mai karfi kan duk wani yunkuri na tsoma baki cikin harkokin cikin gida na Najeriya, bayan kalaman da shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi na barazanar kai hari da sojoji a Najeriya bisa zargin cin zarafin Kiristoci. Da take jawabi a wajen taron manema labarai a ranar Talata, Mao Ning, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar China, ta bayyana cewa, Beijing “na goyon bayan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu gaba ɗaya yayin da take jagorantar al’ummar Najeriya kan tafarkin ci gaba da ya dace da halin ƙasar.” “China, a matsayinta na abokiyar haɗin gwiwar Najeriya, tana adawa da duk wata ƙasa da ke amfani da addini ko kare haƙƙin ɗan adam a matsayin hujja don tsoma baki...
Kalli Bidiyon: Amurka idan bata jefor Nokiliya Najeriya ba bata tsoron Allah>>Inji Sarkin Waka

Kalli Bidiyon: Amurka idan bata jefor Nokiliya Najeriya ba bata tsoron Allah>>Inji Sarkin Waka

Duk Labarai
Tauraron mwakin Hausa, Naziru Ahmad Sarkin Waka ya bayyana cewa Amurka ta kawo duk harin da zata kawo Najeriya musulmin Najeriya da Allah ya dogara. Naziru na martanine ga barazanar shugaban kasar Amurka, Donald Trump ta kawo hari Najeriya kan 'yan ta'adda. Yace dama dadin me ya ragewa Talakan Najeriya dan haka shi dai baya jin tsoro. Kalli Bidiyonsa anan: Kalli Bidiyon anan https://twitter.com/sarkinwaka_/status/1985637998197698792?t=WTa8Z_t9n5FkHrf9ybij2A&s=19
Ba’a fahimci Kalaman shugaban kasar Amurka Trump bane, Shifa Ba ‘yan Najeriya yace zai kawowa Khari ba, ‘yan Tà’àddà yace zai Yhaqa>>Inji Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN

Ba’a fahimci Kalaman shugaban kasar Amurka Trump bane, Shifa Ba ‘yan Najeriya yace zai kawowa Khari ba, ‘yan Tà’àddà yace zai Yhaqa>>Inji Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN

Duk Labarai
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN ta bayyana cewa, da yawa basu fahimci kalaman Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ba. Kungiyar reshen jihohin Arewa 19 da Abuja ta bakin shugabanta, Rev. John Joseph Hayab ne ta bayyana hakan. Yace Ba 'yan Najeriya Trump yace zai kawowa hari ba, cewa yayi zai kawowa 'yan ta'adda harine, yace to menene na tayar da hankali inda ba mutum yasa yana da alaka da 'yan ta'addan ba? Yace wannan lamari kamata yayi ya zama hanyar da zata sa mu gyara matsalar tsaron mu ba wai ta zama hanyar cece-kuce akan addini ba.
Kalli Bidiyo: Duk macen da ta je gidan Solo na Musbahu Anfara sai ya aikata Alfasha da ita, mata 2 muka sani wanda ya dirkawa Cikin shege, Inji Wasu ‘yan Solo suka zargi Musbahu bayan Hirar da Hadiza Gabon ta yi dashi yace yana soyayya da ‘yan Fim amma ba zai iya aurensu ba

Kalli Bidiyo: Duk macen da ta je gidan Solo na Musbahu Anfara sai ya aikata Alfasha da ita, mata 2 muka sani wanda ya dirkawa Cikin shege, Inji Wasu ‘yan Solo suka zargi Musbahu bayan Hirar da Hadiza Gabon ta yi dashi yace yana soyayya da ‘yan Fim amma ba zai iya aurensu ba

Duk Labarai
Wasu 'yan matan Solo sun fito sun zargi Tauraron fina-finan Hausa, Musbahu Anfara da aikata Alfasha. Sun ce duk macen da ta je gidan solonsa sai yayi Alfasha da ita. Sun kara da zargin cewa, mata 2 suka sani wadanda ya dirkawa cikin shege. https://www.tiktok.com/@adijatouahmed3/video/7568678490589891858?_t=ZS-917CLO1J60n&_r=1 Hakan ya biyo bayan hirar da Hadiza Gabon ta yi dashine inda ya bayyana cewa yana soyayya da 'yan Fim amma ba zai iya aurensu ba. Yace dalilinsa shine yana son matar da zai aura ta zama zata iya hakura dashi kadai.