Kai da kace idan ka zama shugaban kasa zaka halasta shan Wìwì shine kake da bakin cewa musulmai Jahilai? Kaine babban dakiki>>Reno Omokri ya mayarwa Sowore martani
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokri ya mayarwa da dan takarar shugaban kasa, kuma mawallafin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore martani kan zagin da yawa gwamnonin Arewa saboda sun bayar da hutun makaranta saboda zuwan watan Ramadan.
Sowore yace Gwamnonin jihohin Kebbi, Katsina, Bauchi da kano dakikai ne kuma sakarkarune saboda sun bayar da hutun makaranta dalilin zuwan watan Azumin Ramadana.
Inda ya bayar da hujjar cewa ko Saudi Arabia bata kulle makarantu saboda zu...








