Da Duminsa: A hukumance, Shugaban Amurka, Donald Trump ya haramtawa ‘yan Najeriya da wasu karin kasashe 14 shiga kasar Amurka
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya saka karin kasashe 15 da ya hanasu shiga kasar Amirkar.
Kasashen sune:
AngolaAntigua and BarbudaBeninCote d’IvoireDominicaGabonThe GambiaMalawiMauritaniaNigeriaSenegalTanzaniaTongaZambiaZimbabwe
Yace ya dauki wannan mataki ne dan inganta tsaron kasar Amirkar.
Saidai Haramta shigar bata dindin bace ta wucin gadi ce.








