Friday, January 16
Shadow
Da Duminsa: A hukumance, Shugaban Amurka, Donald Trump ya haramtawa ‘yan Najeriya da wasu karin kasashe 14 shiga kasar Amurka

Da Duminsa: A hukumance, Shugaban Amurka, Donald Trump ya haramtawa ‘yan Najeriya da wasu karin kasashe 14 shiga kasar Amurka

Duk Labarai
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya saka karin kasashe 15 da ya hanasu shiga kasar Amirkar. Kasashen sune: AngolaAntigua and BarbudaBeninCote d’IvoireDominicaGabonThe GambiaMalawiMauritaniaNigeriaSenegalTanzaniaTongaZambiaZimbabwe Yace ya dauki wannan mataki ne dan inganta tsaron kasar Amirkar. Saidai Haramta shigar bata dindin bace ta wucin gadi ce.
Kalli Bidiyon yanda Tsohon Minista, Hadi Sirik ya sha da kyar a hannun matasa a Garin Dutsi jihar Katsina

Kalli Bidiyon yanda Tsohon Minista, Hadi Sirik ya sha da kyar a hannun matasa a Garin Dutsi jihar Katsina

Duk Labarai
Tsohon Ministan Sufurin jiragen sama, Hadi Sirika ya sha da kyar a hannun mafusatan matasa a garin Dutsi dake jihar Katsina. An ga yanda matasa suka taru a wajan da Hadi Sirikan yaje inda ake basu Hakuri. Rahotanni dai sun ce ya sha ruwan duwatsu. https://twitter.com/SaharaReporters/status/2001028453978775801?t=Kc_uDHE26i02tVAnTX3jYw&s=19
Kalli Bidiyon: Naga cikin masu min raddi hadda matan banza, Rokon Annabi Ceto Kafurcine>>Inji Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon: Naga cikin masu min raddi hadda matan banza, Rokon Annabi Ceto Kafurcine>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Dr. Hussain Kano ya bayyana cewa, Rokon Annabi(Subhanallahi Alaihi Wasallam) ceto kafurcine. Inda yace saidai mutum ya roki Allah ya sakashi a cikin ceton Annabi. Yace a cikin wanda ke masa raddi ya ga hadda Karuwai. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7584506809746984204?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7584506809746984204&source=h5_m&timestamp=1765918165&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id=027a73ed-f3e6-...
Buhari ya rika rokon Shugaba Tinubu kada ya binciki ministocinsa, saboda suna amfanar dashi>>Inji A’isha Buhari

Buhari ya rika rokon Shugaba Tinubu kada ya binciki ministocinsa, saboda suna amfanar dashi>>Inji A’isha Buhari

Duk Labarai
Matar tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari Hajiya A'isha Buhari ta bayyana cewa, Shugaba Buhari ya rika rokon Shugaba Tinubu kada ya binciki ministocinsa. Ta bayyana cewa, dalili shine saboda yana karuwa da su. Ta bayyana hakane a cikin littafin da aka rubuta na bayar da tarihin rayuwar tsohon shugaban. Rahoton yace wannan na daga cikin dalilan da suka sa Buhari ya kasa rika canja ministocinsa duk da korafin da akai ta yi akansu.
Kalli Bidiyon: Shugaba Tinubu zai nada Ali Nuhu Minista>>Inji Saheer Abdul

Kalli Bidiyon: Shugaba Tinubu zai nada Ali Nuhu Minista>>Inji Saheer Abdul

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Saheer Abdul ya bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai nada Ali Nuhu Minista. Ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta. Saidai da alama ya fadi wannan maganane cikin Raha inda a karshe yake cewa, amma sai Ali Nuhun yayi sadaka da garin Danwake. https://www.tiktok.com/@mr_saheeer/video/7584476452922428693?_t=ZS-92H6rAYRjXN&_r=1
Kalli Bidiyon: A gabana Fulani da Hausawa Musulmai kusan 100 suka koma Kirista >>Inji Wannan matashiyar

Kalli Bidiyon: A gabana Fulani da Hausawa Musulmai kusan 100 suka koma Kirista >>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wannan matashiyar me suna Suwaiba ta bayyana cewa wani abu da ya faru a wajan da take aiki ya tayar mata da hankali. Tace a gabanta, Hausawa da Fulani Musulmai su 100 suka koma Kirista. Tace da take jan hankalinsu har suma suka rika ce mata tazo yesu ya ceceta. Ta bayyana lamarin da karshen Duniya. https://www.tiktok.com/@user2542206614891/video/7581825566404545813?_t=ZS-92H5D7Lx1mL&_r=1
Da Duminsa: Aliko Dangote ya maka shugaban Hukumar kula da man fetur ta MNDPRA, ga hukumar ICPC inda yace yayi amfani da dala Miliyan $7 wajan biyawa ‘ya’yansa kudin makaranta a kasar Switzerland

Da Duminsa: Aliko Dangote ya maka shugaban Hukumar kula da man fetur ta MNDPRA, ga hukumar ICPC inda yace yayi amfani da dala Miliyan $7 wajan biyawa ‘ya’yansa kudin makaranta a kasar Switzerland

Duk Labarai
Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya maka shugaban Hukumar MNDPRA, Engnr. Farouk Ahmed ga hukumar ICPC inda yace yana zarginsa da satar kudin talakawa. Dangote yace Ahmad yayi amfani da dala Miliyan $7 wajan biyawa 'ya'yansa kudin makaranta a kasar Switzerland. Dangote yace gaba daya rayuwar Ahmad yayi ta ne a matsayin ma'aikacin gwamnati kuma idan aka tattara kudin albashinsa da alawus ko kusa ba zasu kai dala Miliyan $7 ba. Yace dan haka yana amfanine da hukumar da yake shugabanta wajan karkatar da kudaden Talakawa kawai. Dan Haka Dangote yace yana neman hukumar ta ICPC ta bincikesa. Dangote ya bayyana hakane ta hanyar lauyansa, Ogwu Onoja (SAN) ranar 16 ga watan Disamba.
Kalli Bidiyon: Mazan Kano basu yi ba, Kaf Kano banga namijin da zan iya aure ba>>Inji ‘YarGuda

Kalli Bidiyon: Mazan Kano basu yi ba, Kaf Kano banga namijin da zan iya aure ba>>Inji ‘YarGuda

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok dake tare Maiwushirya, 'Yarguda ta bayyana cewa mazam Kano masu mata ba. Tace Kaf Kano bata ga namijin da zata iya aure ba. Ta bayyana hakane a wani Bidiyo da suka yi tare da Maiwushirya. https://www.tiktok.com/@maiwushiryabackup/video/7583797120914754837?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7583797120914754837&source=h5_m&timestamp=1765902265&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id=b12fb9f7-156e-4899-8874-024dcec263db&share...