Monday, February 16
Shadow
Wani Inyamuri yayi mamakin wai ta yaya Atiku ke iya ci gaba da rayuwar Facaka haka duk da cewa shekaru 18 kenan da ya sauka daga Matsayin mataimakin shugaban kasa?

Wani Inyamuri yayi mamakin wai ta yaya Atiku ke iya ci gaba da rayuwar Facaka haka duk da cewa shekaru 18 kenan da ya sauka daga Matsayin mataimakin shugaban kasa?

Duk Labarai
Wani inyamuri yace akwai mamakin ta yanda Atiku ke iya ci gaba da rayuar Facaka duk da cewa, shekaru 18 kenan da saukarsa daga mukamin mataimakin shugaban kasa. Ya bayyana hakane bayan wallafa Bidiyon Tawagar Motocin Atiku. Yace wai bai kamata a yadda da Atiku a matsayin shugaban kasa ba dan ba lallai yawa mutane Adalci ba. https://twitter.com/afrisagacity/status/2005941401792508335?t=EettuUe6LeKlFOYfRawzBg&s=19
Har na tuna sanda Abubakar Malami ya rika bani Wahala kullun ina kotu, yau gashi shi da iyalinsa a gidan yari>>Inji Sanata Dino Melaye

Har na tuna sanda Abubakar Malami ya rika bani Wahala kullun ina kotu, yau gashi shi da iyalinsa a gidan yari>>Inji Sanata Dino Melaye

Duk Labarai
Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa, ya tuna irin wahalar da Abubakar Malami ya bashi a lokacin yana ministan shari'a. Yace kullun suna kotu. Yace amma ya godewa Allah yanzu gashi Malami ne a Gidan yari da iyalinsa, Yace yana masa fatan Alheri. https://twitter.com/_dinomelaye/status/2005956277776654452?t=LXRo54pb-tkXuTK69whJEw&s=19
Da Duminsa: Jam’iyyar NNPP ta kori shugabanta na Kano

Da Duminsa: Jam’iyyar NNPP ta kori shugabanta na Kano

Duk Labarai
Rahotanni daga Kano na cewa, Jam'iyyar NNPP a jihar ta kori shugabanta, Hashim Suleman Dungurawa. NNPP tace ta kori Hashim Suleman Dungurawa ne saboda zargin kawo rarrabuwar kai a cikin jam'iyyar. Shugaban jam'iyyar NNPP a Mazabar Gargari dake karamar hukumar Dawakin Tofa, Shuaibu Hassan ne ya bayyana haka ga BBChausa. Korar shugaban NNPP din ta fara ne daga ranar 30 ga watan Disamba. Hakan na zuwane a yayin da ake rade-radin Gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf zai koma jam'iyyar APC.
Da Duminsa: Kotu ta aika Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami, da Dansa da matarsa gidan yarin Kuje

Da Duminsa: Kotu ta aika Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami, da Dansa da matarsa gidan yarin Kuje

Duk Labarai
Rahotanni daga Abuja na cewa babbar kotun tarayya dake Abuja ta aika da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa, Abubakar Abdulaziz Malami da matarsa kotu. EFCC ta gurfanar dasu 3 ne tana zarginsu da almundahanar kudade da aikata laifuka 16. Saidai duk sun musanta wannan zargi da ake musu. https://twitter.com/KafinHausaa/status/2005951870141927742?t=9X9j8HocHDeVrd_BSpFToA&s=19 Kotun ta kuma saka ranar January 2, 2026 dan sauraren bukatar Belin da Malami da iyalinsa suka nema. https://twitter.com/channelstv/status/2005950377061982698?t=rKoYsDwfPI02QJGx0ZvjtA&s=19
Su Kwankwaso da Abba suna son shiga APC ne dan su lalata mana ita>>Inji Ganduje

Su Kwankwaso da Abba suna son shiga APC ne dan su lalata mana ita>>Inji Ganduje

Duk Labarai
Tsohon shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa su Kwankwaso da Abba Kabir Yusuf zasu shiga APC ne dan su lalatata. Saidai yace abinda basu sani ba shine ba zasu barsu ba. Yace idan suna tunanin suna Yaudarar Talakawa, su gogaggun 'yan siyasa ne ba zasu iya yaudararsu ba. https://twitter.com/KafinHausaa/status/2005922151933571520?t=4U2ryTNwQPRMV3Y2ayJb9g&s=19
Kalli Bidiyon: Ta bayar da shawarar a saka dokar yin wa’azi ta yanda idan an gama Sallah kowa ya tafi gidansa ya karanta Qur’ani

Kalli Bidiyon: Ta bayar da shawarar a saka dokar yin wa’azi ta yanda idan an gama Sallah kowa ya tafi gidansa ya karanta Qur’ani

Duk Labarai
Wannan baiwar Allahn tace ya kamata a saka dokar yin wa'azi musamman a Arewacin Najeriya. Tace wasu malaman basu cancanci su rika yin wa'azi ba lura da abinda suke gayawa mabiyansu. Tace zai fi kyautuwa idan an kammala sallah, kowa ya tafi gida ya karanta Qur'anin sa ba sai an zauna an yo wa'azi ba. https://www.tiktok.com/@excellency.sky/video/7588660919677226261?_t=ZS-92eQbmavJbN&_r=1
Da Duminsa:Kalli Yanda aka gurfanar da Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami tare da dansa a kotu inda ake zarginsa da karkatar da Naira Biliyan 212

Da Duminsa:Kalli Yanda aka gurfanar da Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami tare da dansa a kotu inda ake zarginsa da karkatar da Naira Biliyan 212

Duk Labarai
Hukumar EFCC ta gurfanar da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami a kotu inda ake zarginsa da laifuka 16. Wani abinda ya dauki hankula shine An kai Malamin kotu ne tare da dansa. Saidai ya musanta duka laifukan da ake zarginsa da aikatawa. https://twitter.com/NigeriaStories/status/2005931235583926579?t=1vEI1ddcXWm5DxMSwy3TvA&s=19
Kalli Bidiyo: Wushe nan, Inji Mawakin Najeriya, Burna Boy bayan da ake ce wai Ana rade-radin Dala Miliyan $22 ya mallaka

Kalli Bidiyo: Wushe nan, Inji Mawakin Najeriya, Burna Boy bayan da ake ce wai Ana rade-radin Dala Miliyan $22 ya mallaka

Duk Labarai
Mawakin Najeriya, Burna Boy, Ya bayyana cewa yafi karfin Dala Miliyan $22. Ya bayyana hakane yayin da ake hira dashi aka tambayeshi cewa, wai ana cewa dala Miliyan $22 ya mallaka a Duniya? Sai yayi dariya yace ba zai fadi nawa ya mallaka ba amma a bar mutane su yi ta hasashe. Da aka tambayeshi ko kudin nasa sun wuce haka? Yace sosai ma. https://twitter.com/festus23619/status/2005753740419276829?t=C0BAsZzzJY9v4eP02QP-QA&s=19
Kalli Bidiyon: Dama tun a watan October ni an min Wahayin Anthony Joshua zai yi Khàdàrì>>Inji Wata Fastuwa

Kalli Bidiyon: Dama tun a watan October ni an min Wahayin Anthony Joshua zai yi Khàdàrì>>Inji Wata Fastuwa

Duk Labarai
Wata Fastuwa ta bayyana inda tace tun a watan October aka mata Wahayin cewa shahararren dan Damben Najeriya, Anthony Joshua zai yi hadari kuma zai rasa was na kusa dashi. Tace tun a watan na October daya gabata ta bayyana hakan a wani Bidiyo data wallafa. Lamarin nata ya dauki hankula sosai. https://twitter.com/ChuksEricE/status/2005896633574125726?t=i5FVaMYoQNve5HFmCcDwmQ&s=19