Wutar Lantarkin Najeriya bata kara lalacewa ba a yau,Juma’a labarin karyane ake yadawa>>Inji Gwamnati
Hukumar dake kulabda tsayuwar wutar Lantarki a Najeriya ta musanta cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa.
A sanarwar data fitar ta kafar Twitter, tace a yi watsi da duk wani labari dake cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake samun matsala.
https://twitter.com/NationalGridNg/status/1854858514759405927?t=rMAr896DbG_IQl_kpeN_6g&s=19
A ranar Alhamis ne dai wutar lantarkin ta samu matsala a Najeriya wanda hakan ya jefa kasar cikin duhu.








