Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayar da Umarnin a dawo a ci gaba da yin Gwajin Makamin kare dangi
Republican presidential candidate and former U.S. President Donald Trump looks on in the courtroom, as his criminal trial over charges that he falsified business records to conceal money paid to silence porn star Stormy Daniels in 2016 continues, at Manhattan state court in New York City, U.S., April 23, 2024. REUTERS/Brendan Mcdermid/Pool
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya baiwa ma'aikatar yaki ta kasarsa umarnin a dawo a ci gaba da gwajin makamin kare dangi, watau Nokiliya.
Shugaban yace idan dai wasu kasashe zasu rika yin gwajin bai ga dalilin da zai hana kasar Amurka itama ta rika yin irin wannan gwajin ba.
Saidai masu sharhi sun ce abinda suka fahimta shine shugaban ba yana nufin a rika harba makamin bane, yana nufin a rika gwadawa Duniya Kwajin kasar Amurka ne.
Hakan...








