Saturday, March 7
Shadow
Tsananin Rashin Tausayi: An Sace Wata Mata Mai Juna Biyu A Hanyar Zuwa Asibiti

Tsananin Rashin Tausayi: An Sace Wata Mata Mai Juna Biyu A Hanyar Zuwa Asibiti

Tsaro
Rahotanni sun bayyana cewa an sace wata mata mai juna biyu mai suna Mrs Ogunbunmi a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun. Majiyar mu ta rawaito cewa Matar wadda aka ce za ta haihu ta bar gidanta da ke Oke Lantoro zuwa babban asibitin jihar, Ijaiye dake Abeokuta,sai dai an yi garkuwa da ita a hanya. Mijinta, Ogunbunmi Lateef, ya ce ya samu sakon WhatsApp da ke sanar da shi sace matarsa. Kakakin rundunar ‘yan sandan, Omolola Odutola, ya tabbatar da faruwar lamarin amma bai yi cikakken bayani ba. A cikin wata sanarwa da ta fitar, a ranar Alhamis, ta ce, “Wani Ogunbunmi Lateef na Oke Lantoro ya rawaito cewa matarsa mai juna biyu da za ta haihu ta bar gida zuwa Asibitin Jihar Ijaiye Abeokuta. Ogun na daya daga cikin jihar da ke fama da yawaitar laifuka a yankin Kudumaso Yamma. D...

Sakon rashin lafiya ga masoya

Soyayya
Allah ya baki lafiya masoyiyata. Ina fatan wannan rashin lafiya ta zama kaffara ga zunubanki. Rashin lafiya ka iya zama Alheri ta hanyar kankare zunubai idan mutum ya dauka cewa kaddara ce daga mahalicci ba wanine ko rashin wayonsa ne ya dora masa ba, ina fatan kina da wannan yakini dan samun amfanin wannan dama. Cuta ba mutuwa bace masoyiyata ki koma ga Allah da neman gafarar zunubai. Kullun ina sakaki a addu'a Allah ya baki lafiya masoyiyata. Masoyiyata ki daure ki tashi, Dan amfanin kanki da sauran na kusa dake. Masoyiyata insha Allahu zaki warke, ki yi imani da Allah da kuma fatan cewa zai baki Lafiya. Masoyiyata ba zan iya jure rashinki ba, Insha Allahu kina daf da samun lafiya. Duk runtsi duk wuya ina tare dake, wannan rashin lafiya jarabawace wadda kuma zata ...

Addu’a ga masoyiyata

Addu'a, Soyayya
Ina fatan Allah ya haskaka rayuwarki. Fatana shine ki fi kowa a tsakanin sa'anninki. Allah yasa mu zama mata da miji. Allah yawa soyayyarmu Albarka ta yanda zamu yi aure mu haifi 'ya'ya masu Albarka. Ina fatan Allah ya kareki daga sharrin makiya, Mahassada da kambun baka, masoyiyata kada ki manta da karanta falaki da Nasi safe da yamma. Kina da kyau, dan haka nasan akwai mahassada da masu mugun baki, fatana shine Allah ya kareki daga dukkan sharrinsu. Kina da Basira, Fatana shine Allah ya kareki daga sharrin mahassada. Babyna ki kasance kullun cikin zikiri, zaki rabauta daga sharrin shedan la'ananne. Insha Allahu duk inda zaki shiga sai Allah ya hadaki da masoya na gaskiya. Babban burina shine inga Allah ya daukakaki a tsakanin sa'anninki. Masoyiyata Ki rike s...
Duk da Sallah ta wuce, Farashin Timatir bai sakko ba

Duk da Sallah ta wuce, Farashin Timatir bai sakko ba

Kasuwanci
Duk da cewa bukukuwan sallah sun wuce farashin timatir da na yaji basu sauko ba a Arewa. Hakan kuma na faruwane duk da yake cewa, a yanzu ne sabbin wadannan kaya suka shigo kasuwa. Bincike a jihohin Kaduna, Gombe, Nasarawa, Kogi, Adamawa, Taraba, Benue, da Sokoto ya nuna cewa maimakon farashin kayan ya sauka, kara tashi yayi sosai. Mutane da dama sun koka kan wannan lamari.

Kalaman yabo ga masoyiyata

Kalaman Soyayya
Kece tawa wadda ba zan bari kowa ya taba min ke ba. Ina sonki fiye da yanda kike tunani. Ke kyakkyawace ga kwarjini. Idan kika yi murmushi ji nake kamar shokin din wutar lantarki ya kamani. Babu wanda zai rabani dake ba zan taba yadda ba. Idanunki farare kamar farin wata. Shin wai meke faruwane, kullun idan na ganki sai inga kina kara kyau. Hakoranki fari tas babu datti kamar Alli. Gaki da dogon hanci kamar biro. Ke ba balarabiya ba amma kinfi larabawa gwarjini. Ke ba baturiya ba amma kinfi turawa kyan diri. Ke ba 'yar Indiya ba amma kinfi matan indiya zubi. Dirinki kamar na kwalbar lemun koka kola ko kuma ince kalangu. Diddigenki daf-daf be yi fadi ba kuma bai yi kankanta ba. Fatarki kullun sheki take kamar madubi. Fuskarki tana matukar burgeni...
Bidiyo:Kalli Yanda murna ta barke a fadar Nasarawa inda Sarki Aminu yake bayan hukuncin kotu

Bidiyo:Kalli Yanda murna ta barke a fadar Nasarawa inda Sarki Aminu yake bayan hukuncin kotu

Duk Labarai
Hukuncin Kotu yasa murna ta barke a fadar Nasarawa inda Sarki Aminu Ado Bayero yake. An ga matasa na buga wutar murna inda suke nuna cewa sune suka yi nasara a kotu: https://twitter.com/Maxajee/status/1803838154002071587?t=IpCb8x85m_7JUThqy_OdsQ&s=19 Kano dai ta dauki dumi inda kowace bangare tsakanin na Sarki Muhammad Sanusi II da na Sarki Aminu Ado Bayero ke cewa shine yayi nasara a kotun.

Kalaman love

Kalaman Soyayya
I love you my baby Ina sonka ko da kuwa baka da kudi. Ka hadu sosai masoyina. Ina sonki duk yadda kike. Ba zan iya rayuwa ba da ke ba. Kece zumar rayuwata. Kece jinina. Kina sani nishadi. Ina sonki sosai. Ban iya misalta soyayyar da nake miki. Soyayya ruwan zuma kin bani naki nasha. Kina burgeni ta kowane fanni. Ina jin dadi idan muka jeru muna tafiya. Komai nawa nakine. Zan iya kashe miki duka kudina. Kece sarauniyar zuciyata. Bani da kamar ke. Sonki ya rufe min ido. Ina sonki kamar ma'aurata masu da daya tilo. Sonki a zuciyata ba zai misaltu ba. Kina sakani shauki sosai. Tafiyarki tana burgeni. Ina son ganinki ko da yaushe. Kece fitilar zuciyata. Ina matukar tunaninki a dare da rana. Babu wata hanyar kaucewa soya...
YANZU-YANZU: Gwamnatin Kano Ta Umarci ‘Yan Sanda Da Su Fitar Da Aminu Ado Bayero Daga Gidan Sarki Na Nassarawa dan rusheshi a gina wani

YANZU-YANZU: Gwamnatin Kano Ta Umarci ‘Yan Sanda Da Su Fitar Da Aminu Ado Bayero Daga Gidan Sarki Na Nassarawa dan rusheshi a gina wani

Kano
YANZU-YANZU: Gwamnatin Kano Ta Umarci 'Yan Sanda Da Su Fitar Da Aminu Ado Bayero Daga Gidan Sarki Na Nassarawa dan rusheshi a gina wani. Gwamnatin jihar Kano a arewacin Najeriya ta ce za ta fara aikin rushe katangar gidan Sarki na Nasarawa da Sarkin Kano na 15 Aminu Ado Bayero ke ciki, tana mai cewa "saboda ya lalace". Gwamnatin ta kuma umarci kwamishinan 'yansandan jihar da ya fitar da Aminu Ado daga gidan bayan hukuncin kotu a yau Alhamis, wanda ta yi iƙirarin cewa ya ba ta nasara a kan ɓangaren da suka shigar da ƙarar. Kwamashinan Shari'a na Kano Haruna Isa ne ya bayyana hakan yayin taron manema labarai da ya gudanar a gidan gwamnati, inda ya jaddada cewa bangon ƙaramin gidan sarkin da ke ƙwaryar birnin Kano ya lalace. "Mun kammala shirye-shirye domin rushewa da kuma sake gi...