Sunday, March 8
Shadow

Maganin ciwon zuciya na Gargajiya

Ciwon Zuciya, Duk Labarai
Ciwon zuciya wanda yayi tsanani yana bukatar kulawar kwararren likita, saidai idan bai yi tsanani ba, ana iya amfani da magungunan gargajiya wajan maganceta Irin ciwon zuciyar da ake magancewa a gida shine wanda baya faruwa a kullun, watau na dan lokacine, sai kuma damuwa, da daurewar gabobi, sai da yawan gyatsa. Wasu lokutan akwai wahala wajan gane ko banbance kalar ciwon zuciyar da ya kamata a magance a gida da wanda ya kamata aje Asibiti. Idan aka ji wadannan alamu na kasa to a je Asibiti: Ciwin kirji idan ya yi tsanani yana daurewa, yayi nauyi ko yana nusar mutum. Idan mutum ya ji kamar zuciyarsa zata buga. Idan aka ji alamar numfashi na neman daukewa. Idan ba'a ji wadannan alamu na sama ba to za'a iya gwada maganin gargajiya na gida kamar haka: Ana iya samun ts...
Ɗaya Daga Cikin Alhazzan Jihar Kaduna Ta Rasuwa A Makkah

Ɗaya Daga Cikin Alhazzan Jihar Kaduna Ta Rasuwa A Makkah

Kaduna
Allah Ya yi wa Hajiya Asma’u Muhammad-Ladan rasuwa yau ƙasa mai tsarki a asibitin Sarki Fahad da ke birnin Makkah na kasar Saudiyya a ranar Juma’a bayan ta yi fama da gajeruwar rashin lafiya. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kaduna, Malam Yunusa Muhammad-Abdullahi, ya bayyana wa manema labarai yau a filin Arafat. Daga Muhammad Kwairi Waziri
Kwamishinan ‘Yan Sanda Ba Shi Da Hurumin Hana Gudanar Da Bukukuwan Sallah A Kano, Cewar Gwamnatin Kano

Kwamishinan ‘Yan Sanda Ba Shi Da Hurumin Hana Gudanar Da Bukukuwan Sallah A Kano, Cewar Gwamnatin Kano

Kano
Kwamishinan ‘Yan Sanda Ba Shi Da Hurumin Hana Gudanar Da Bukukuwan Sallah A Kano, Cewar Gwamnatin Kano Daga Muhammad Kwairi Waziri A wata sanarwa da kwamishinan shari'a na jihar Kano Alh Haruna Dedari ya fitar. Inda yake cewa Kwamishinan 'yan sandan yana karbar umarni ne daga sama ba daga wajen gwamnatin jihar ba, sannan kuma ba tare da neman shawara da babban jami’in tsaro na jihar ba ko amincewar kwamitin tsaro na jihar kuma ya bayar da umarnin dakatar da bukukuwa sallah a jihar Kano ba tare da yawun Gomnatin jihar ba. Tambaya ta anan shi wanene ke ingiza Kwamishinan ’yan sandan Jihar ya kwace ikon da Gwamna yake dashi a jihar sa ?
Kalli Hoto:An kamata saboda turawa karamar yarinya me shekaru 12 icce cikin al’aura saboda zargin sata

Kalli Hoto:An kamata saboda turawa karamar yarinya me shekaru 12 icce cikin al’aura saboda zargin sata

Duk Labarai
An kama wannan matar me suna Temitope Adetanju 'Yar Kimanin shekaru 25 saboda turawa karamar yarinya me shekaru 12 icce cikin farjinta. An zargi yarinyar ne da satar Biskit na Naira 200 da Milo na 150 sai kayan marmari na Naira 300. Rahoton yace an azabtar da yarinyar sosai saboda wannan zargi. Lamarin ya farune a Isewo, Obada Oko, dake karamar hukumar Ewekoro na jihar Ogun. Kakakin 'yansandan jihar, Omolola Odutola ta tabbatar da faruwar lamarin inda tace wadda ake zargin ta amsa laifinta amma suna ci gaba da bincike.
Kuma Dai: Kungiyar Kwadago, NLC tace zata iya amincewa idan gwamnati ta biya kasa da Naira dubu dari biyu da hamsin(250,000) a matsayin mafi karancin Albashi

Kuma Dai: Kungiyar Kwadago, NLC tace zata iya amincewa idan gwamnati ta biya kasa da Naira dubu dari biyu da hamsin(250,000) a matsayin mafi karancin Albashi

Siyasa
Kungiyar Kwadago ta NLC ta bayyana cewa bata nace akan sai gwamnatin tarayya ta biya naira dubu dari biyu da hamsin(250,000) ba a matsayin mafi karancin Albashi ba. Shugaban kungiyar kwadago ta TUC, Festus Osifo ne ya bayyana hakan yayin wata ganawa dashi. Yace a shirye suke su amince da kasa da Naira dubu dari biyu da hamsin (250,00) a matsayin mafi karancin Albashin. Gwamnatin tarayya dai bata bayyana matsayar ta ba kan mafi karancin albashin ba.
Kwamitin Majalisar Wakilai Ya Bada Shawarar Samawa Tinubu Da Shettima Sabbin Jiragen Sama

Kwamitin Majalisar Wakilai Ya Bada Shawarar Samawa Tinubu Da Shettima Sabbin Jiragen Sama

Siyasa
Kwamitin Majalisar Wakilai akan Tsaron Kasa da Tattara Bayanan Sirri ya bukaci gwamnatin tarayya ta sayawa Shugaban Kasa Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima sabbin jiragen sama. Shawarar kwamitin na kunshe ne a cikin rahoton da kwamitin ya fitar bayan gudanar da bincike akan lafiyar jiragen saman fadar shugaban kasa. A watan Mayun daya gabata, majalisar wakilan ta umarci kwamitin ya gudanar da cikakken bincike akan jiragen saman fadar shugaban kasar domin tantance lafiyarsu. Shawarar ta biyo bayan kudirin da Dan Majalisa Satomi Ahmad ya gabatar, wanda aka tafka mahawara akan sa. Wasu daga cikin 'yan majalisar sun bada shawarar cewar kamata yayi shugaban kasar ya rika shiga jirgin sama ko motar haya idan zai yi balaguro. Kudirin na Satomi Ahmad ya biyo bayan rahoton s...

Ana warkewa daga ciwon zuciya

Ciwon Zuciya
Ya danganta da irin ciwon zuciyar daya kamaku, mun yi bayani akan kalolin ciwon zuciya da ake dasu, Alamomin ciwon zuciya Idan ciwon zuciyar Coronary artery disease ne ya kamaka, maganar gaskiya ta masana kiwon lafiya sun ce ba'a warkewa daga kalar wannan ciwon zuciya. Yanda zaka san kalar ciwon zuciyar da ya kamaka shine ka yi magana da likitanka ko kuma ka karanta takardar sakamakon gwajin da aka maka. Da zarar likitoci sun tabbatar da cewa wannan kalar ciwon zuciyar ne kake dashi to bai da magani, saidai akwai hanyoyin da ake bi dan kada wasu sauran matsaloli irinsu bugun zuciyar farat daya ya kama mutum. Masana sun ce idan irin wannan ciwon zuciya ya kamaka, yana da kyau ka rika kula da cin abinci me gina jiki, ba komai zaka rika ci ba. Motsa jiki akai-akai shima yana ta...