Kalli Bidiyo: In banda Azzaluman Shuwagabanni da Allah ya jarrabi ‘yan Najeriya dasu, kowane Dan Najeriya ya kamata ace Miloniya ne saboda Arzikin da Allah yawa kasar>>Inji Bature, George Galloway
Bature me sharhi akan Al'amuran yau da kullun, George Galloway ya bayyana cewa arzikin da Allah yawa Najeriya ya kamata ace kowane dan kasar Miloniya ne.
Ya bayyana hakane a wani jawabi da yayi.
Inda yace Amma Azzaluman shuwagabanni da aka rika aamu a kasarne suka rika dakushe 'yan kasar da hanasu ci gaban da ya kamata.
https://www.tiktok.com/@georgegallowayofficial/video/7570694498234289430?_t=ZS-91HuozcSN5V&_r=1








