Friday, July 17
Shadow

Sanatocin jihar Kebbi uku sun fice daga jam’iyyar PDP zuwa APC

Sanatocin jihar Kebbi uku sun fice daga jam’iyyar PDP zuwa APC.

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Sanata Adamu Aliero mai wakiltar Kebbi ta tsakiya da Yahaya Abdullahi mai wakiltar Kebbi ta Arewaa, da kuma Garba Maidoki mai wakiltar Kebbi ta Kudu, suna shirin komawa jam’iyyar, a cewar shugaban jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje.

Wannan ya biyo bayan ganawar da suka yi da shugaban kasa Bola Tinubu a fadar Aso Rock Villa da ke Abuja, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Karanta Wannan  Bayan Kammala aikin Hajji, Saudiyya ta sanar da buɗe ƙofarta ga masu son zuwa Umarah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *