
A yayin da ake ta cece-kuce kan Barin Musulunci da dan Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Nura Khalid me suna Ibrahim yayi.
Malam yayi raddi kan maganar.
Saidai bai fito yayi maganar kai tsaye ba.
Yace ne ana fatan idan wata masifa ta fito ta fada a gidansu
Sannan yace amma masu musu irin wannan fatan Masifar suna musu fatan su kada Allah ya jarabesu da mafi kankantar Masifa.