
Wannan wani Kirista ne da ya fito ya bayyana cewa suna musayar kalamai da wani dan soshiyal Media akan cewa zai fito ya Zhaghi Jesus.
Saidai yace idan ya aikata hakan, zai baiwa Hausawa hakuri amma shima zai rama akan Annabi Muhammad(Sallallahu Alaihi Wasallam).
Ya zargi cewa Fulanine suke kawo fitina irin wannan.