Wednesday, April 29
Shadow

Wannan Matar Aure ce aka yi Ghàrkùwà da ita a Abuja ana neman Naira Miliyan 50 kudin Fànsà

Wannan wata matar aure ce da aka yi garkuwa da ita a Abuja.

Tun ranar Lahadi data shiga motar once chance a Lugbe ba’a kara jin duriyarta ba sai dai suka kira suka ce a tura musu Dubu 50

Bayan an tura musu sai suka ce suna neman Miliyan 50, mijin yace bai da kudin.

Ya je wajan ‘yansanda amma sai yawo ake msa da hankali babu alamar zasu taimaka masa su ceto matar tasa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Farida Jalal ta zama Sayyada me waken yabon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam), Tace hakan ya fi a kirata da Kàrùwà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *