
Dan takarar Gwamnan jihar Legas, Abdulaziz Olajide wanda aka fi sani da Jandor ya rubuta Qulillaahumma Maalikal Mulki Tu’til Mulka Man tashaaa’u wa tanzi’ul mulka mimman tashaaa’u, wa tu’izzu man tashaaa’u wa tuzillu man tashaaa’u; biyadikal khayru; innaka ‘alaa kulli shai’in Qadeer.
Inda yayi yakin neman zabe da ita.
Saidai hakan ya jawo cece-kuce sosai inda ‘yan Lagos da yawa suka ce saboda me zai rika musu Larabci? Ya musu Yarbanci mana.
Da yawa dai sun ce ba zasu zabeshi ba saboda hakan.


