Tuesday, April 28
Shadow

‘Yan Legas da yawa sun rikice suna cewa ba zasu zabi dan takarar Gwamna Abdulaziz Olajide Jandor ba bayan da ya yi yakin neman zabe da larabci

Dan takarar Gwamnan jihar Legas, Abdulaziz Olajide wanda aka fi sani da Jandor ya rubuta Qulillaahumma Maalikal Mulki Tu’til Mulka Man tashaaa’u wa tanzi’ul mulka mimman tashaaa’u, wa tu’izzu man tashaaa’u wa tuzillu man tashaaa’u; biyadikal khayru; innaka ‘alaa kulli shai’in Qadeer.

Inda yayi yakin neman zabe da ita.

Saidai hakan ya jawo cece-kuce sosai inda ‘yan Lagos da yawa suka ce saboda me zai rika musu Larabci? Ya musu Yarbanci mana.

Da yawa dai sun ce ba zasu zabeshi ba saboda hakan.

Karanta Wannan  Allah Sarki: Kalli Bidiyo yanda Adam A. Zango ya dawo ya ci gaba da fim bayan kammala jinya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *