Thursday, February 5
Shadow

Yanda naga ana cika kasuwa ana siyayya da Kirsimetinnan alamar Gwamnatina na aiki kenan>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, yanda ya ga ana ta shiga kasuwar Onitsha dake kudancin Najeriya ana siyayya alamar Gwamnatinsa na aiki kenan.

Ya bayyana hakanne ta bakin kakakinsa, Bayo Onanuga

Karanta Wannan  Na rasa wace irin matace Sanata Natasha Akpoti, ta kawo mana korafi, ba'a gama bincike ba ta tsallaka ta kai kara kotu, ba'a gama shari'a ba ta sake tsallakewa ta kai korafi majalisar Dinkin Duniya>>Sanata Godswill Akpabio

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *