Friday, January 9
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan kasar Algeria ke ta murnar kaiwa ga Quarter finals, sun ce Sun gama da Dr. Congo saura Najeriya

Bayan nasarar da suka yi akan Dr. Congo, An ga kasar ‘yan Algeria suna ta tsalle da murnar cewa sun kai ga wasan Quarter finals.

Sun rika bayyana cewa, saura Najeriya.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Ji yanda Jirage 15 sun makale a sararin samaniyar jihar Katsina suna shirin sauka dan halartar jana'izar Buhari amma ba wuri

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *