Saturday, July 4
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Ina zaman zamana na kashe aurena, yanzu shekara biyu kenan zan yi Azumi na biyu a gidan mu>>Inji Wannan bazawarar

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Ina zaman zamana na kashe aurena, yanzu shekara biyu kenan zan yi Azumi na biyu a gidan mu>>Inji Wannan bazawarar

Duk Labarai
Wannan wata bazawarace da tace tana zamanta a gidan mijinta ta kashe aurenta. Tace yanzu shekaru 2 kenan da mutuwar auren nata. tace gashi zata yi azumi biyu a gidansu kuma bata samu wata ci gaba ba. Ta bayyana cewa tana son aure inda ta rika rokon tsohon Mijinta ya dawo. https://www.tiktok.com/@dumdum8109/video/7607127765179026709?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7607127765179026709&source=h5_m&timestamp=1771233151&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&am...
Fadar Shugaban asa ta zargi Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da bata mata suna ta hanyar yada labaran Karya

Fadar Shugaban asa ta zargi Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da bata mata suna ta hanyar yada labaran Karya

Duk Labarai
Fadar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta zargi Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da yada labaran karya dan bata mata suna. Me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan. Yace abinda ElRufai yake yi yana son ya kawar da hankulan mutanene daga kan zargin cin hanci da rashawa da ake masa a jihar Kaduna. Kuma yana son jawo hankalin mutanen Najeriya ne akansa. Ya kuma zargi malam da amfani da labaran karya wajan batawa gwamnati suna. Gwamnatin ta kuma zargi ElRufai da kokarin kawo tsoro da tashin tashina a fadin Najeriya. Yace kuma ElRufai na son mutane su rika ganin kamar ana son a zalinceshine.
Kalli Bidiyon: Abinda ya faru da ‘yan kasuwar Singa ina cewa Allah ya Qara>>Inji Abba Dantata

Kalli Bidiyon: Abinda ya faru da ‘yan kasuwar Singa ina cewa Allah ya Qara>>Inji Abba Dantata

Duk Labarai
Wani Dan Tiktok me suna Abba Dantata ya bayyana farin cikinsa da iftila'in da ya fadawa 'yan kasuwar Singa. Ya bayyana cewa, yana musu Allah Qara. Yace dalilinsa shine 'yan kasuwar suna boye kayan abinci yayin da mutane ke cikin bukata. Hakanan ya zargi 'yan kasuwar da cewa basa taimako kuma basa fitar da zakka. Danna nan dan kallon Bidiyonsa
Bidiyon Tauraruwar fina-finan Hausa, Farida Abdullahi da ya nuna Qirjintq ya dauki hankula sosai

Bidiyon Tauraruwar fina-finan Hausa, Farida Abdullahi da ya nuna Qirjintq ya dauki hankula sosai

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Farida Abdullahi ta wallafa wani Bidiyon ta a shafinta na Tiktok inda aka ga ta rufe Qirjintq Saidai duk da rufewar da tayi, wasu sun hango Qirjin nata kamin ta rufe inda suka dauki Screenshot. https://www.tiktok.com/@realfaridaabdullahi/video/7606319908066053394?_r=1&_t=ZS-93wbsLneQEK Wani yace mata ko babu kaya zata yi yawo ba zata birgeshi ba. Saidai ta mayar masa da martanin cewa babansa da ya ganta har yanzu bai dawo hayyacinsa ba.
Kalli Bidiyon: Naja’atu ta yi daidai data kira Pantami da maqaryaci saboda mawaryacinne>>Inji Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon: Naja’atu ta yi daidai data kira Pantami da maqaryaci saboda mawaryacinne>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malamin dake fadakarwa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano, ya jinjinawa Naja'atu kan kiran da tawa Farfesa Isa Ali Pantami da Maqaryaci. Dr. Hussain yace Naja'atu ba ta yi qarya ba inda yace dalikin hakama shima zai rika kiranta da mama Naja'atu. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7606417597503917330?_r=1&_t=ZS-93vU2BGIevI
Da Duminsa: Sojojin kasar Amurka sun shigo Arewa, an bayyana jihar da suka sauka

Da Duminsa: Sojojin kasar Amurka sun shigo Arewa, an bayyana jihar da suka sauka

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewq sojojin Amurka sun shigo Arewa. Sojojin dai kwararru ne wanda zasu baiwa sojojin Najeriya horo akan dabarun Yaqi. Rahotanni sun ce sojojin sun kai su 200 kuma sun saukane a jihar Borno. Duka hukumomin Najeriya dana kasar Amurka aun tabbatar da wannan labarin. Rahoton yace jirgin sojojin Amurka ya sauka a Maiduguri da daren ranar Alhamis, hakanan ranar Juma'a an kuma ga wasu jiragen guda 3 suna sauke kaya a Maiduguri. Zuwa yanzu dai sojojin Amurkar 100 ne suka iso Najeriya inda ake tsammanin sauran zasu zo nan gaba.
Kalli Bidiyon: Kashewa Iyalina Kudi yanzu na fara>>Inji Ahmad wanda ya kashe Naira Biliyan 1.5 ya hadawa ‘ya’yansa bikin Birthday a Kano

Kalli Bidiyon: Kashewa Iyalina Kudi yanzu na fara>>Inji Ahmad wanda ya kashe Naira Biliyan 1.5 ya hadawa ‘ya’yansa bikin Birthday a Kano

Duk Labarai
Ahmad wanda ya kashe makudan kudade wajan hadawa 'ya'yansa Bikin Birthday a Kano ya kawo Davido ya bayyana cewa kashewa Iyalinsa kudi yanzu ya fara. Ya bayyana cewa akwai mutane 100 da yakw shirin kaiwa Umrah a Azumin bana. Kuma yace surutun mutane be dameshi ba. https://www.tiktok.com/@our.lives/video/7606620274313792785?_r=1&_t=ZS-93uXYTebUzQ