Kalli Bidiyon: Osimhen yace zai koma Turkiyya, bayan abinda ya faru tsakaninsa da Ademola Lukman
Rahotanni sun bayyana cewa, dan wasan Najeriya, Ademola Lukman yayi barazanar komawa kasar Turkiyya bayan abinda ya faru tsakaninsa da Ademola Lukman.
Osimhen dai yawa Lukman ihu ne a filin wasan abinda yasa da yawa ke ta sukarshi.
Saidai me gabatar da shiri a gidan Talabijin na Arise TV, Rufai Oseni yace Osimhen na barazanar komawa kasar Turkiyya inda yakewa kungiyarsa wasa dalilin wannan abin.
Oseni yace shi yana ganin kawai a kyale Osimhen ya tafi kuma yana fatan idan ya tafi, Allah yasa Super Eagles su ci kofin AFCON.
https://twitter.com/i/status/2008509408561819999








