Thursday, May 22
Shadow

Author: Auwal Abubakar

Yadda ‘yan tà’àddà suka kàshè sojoji suka kwashe màkàmài a sansanin soji a Borno, Sojojin dai sun tsere yayin da màhàràn suka afkawa sansanin nasu, saidai da gari ya waye sun koma, Kalli bidiyon Yanda sojojij ke kuka, da hotunan gawarwakin wadanda aka kashe birjik a kasa

Yadda ‘yan tà’àddà suka kàshè sojoji suka kwashe màkàmài a sansanin soji a Borno, Sojojin dai sun tsere yayin da màhàràn suka afkawa sansanin nasu, saidai da gari ya waye sun koma, Kalli bidiyon Yanda sojojij ke kuka, da hotunan gawarwakin wadanda aka kashe birjik a kasa

Duk Labarai
Mayaƙan Boko Haram sun kashe sojoji da ba a san adadinsu ba tare da yin awon gaba da wasu da dama bayan wani ƙazamin hari da suka kai a sansanin soji da ke yankin Marte a Jihar Borno. Majiyoyin soji sun ce mayaƙan ƙungiyar sun fi karfin sojojin, inda suka kwashi makamai masu tarin yawa sa’annan suka cinna wa ma’ajiyar makamai da ke sansanin sojin wuta. Mazauna yankin sun bayyana cewa da misalin ƙarfe 3 na asuba, kafin wayewar garin ranar Asabar ne Boko Haram ta ƙaddamar da harin. https://twitter.com/SaharaReporters/status/1922035239003562473?t=NnNR7DazlyCWs6i2qrXRdA&s=19 Wani soja da ya nemi a ɓoye sunansa ya ce, “ISWÀP ta ƙwace Marte, an kashe sojoji da dama, an kama wasu, amma wasu sun samu sun tsere zuwa Dikwa, inda runduna ta 24 take. “’Yan ta’addan sun ƙona tankok...
DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaban Amurka Donald Trump ya isa Saudiyya domin fara zagayen kwanaki hudu a yankin Gulf

DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaban Amurka Donald Trump ya isa Saudiyya domin fara zagayen kwanaki hudu a yankin Gulf

Duk Labarai
Shugaban Amurka Donald Trump ya isa Saudiyya domin fara zagayen kwanaki hudu a yankin Gulf. Duk yankin da shugaban Amurka ya zaɓa a matsayin wurin da zai fara kai ziyara na nufin yankin na da matuƙar muhimmanci inda ake yi wa ziyarar kallon wani ɓangare. A watan Mayun 2027, Donald Trump ya sauya abin da aka saba a al'adance inda shugabannin Amurka kan fara ziyara da wurare kamar Canada da Mexico da kuma Turai. To sai dai kuma maimakon hakan, sai ya fara da ƙasar Saudiyya mai tarin albarkatun manfetur, a zangon mulkinsa na farko, kuma yanzu bayan ya yi kome sai ya zaɓi fara ziyarar da yankin na Gulf daga ranar Talata 13 zuwa Juma'a 16 ga watan Mayu. Zuwa ƙasashen Saudiyya da Qatar da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, ka iya zama ziyarar Trump ta farko a zangon mulkinsa na farko duk da...
Idan aka ci aba da rage farashin man fetur zamu karye ba zamu iya ci gaba da sana’a ba>>’Yan Kasuwar Man Fetur suka yi gargadi

Idan aka ci aba da rage farashin man fetur zamu karye ba zamu iya ci gaba da sana’a ba>>’Yan Kasuwar Man Fetur suka yi gargadi

Duk Labarai
Kungiyar 'yan Kasuwar man fetur na Najeriya, PETROA sun yi gargadin cewa, idan Matatar Man fetur din Dangote ta ci gaba da rage farashin man fetur din ta, zasu iya karyewa. Kungiyar ta bayyana hakane ta bakin shugabanta, Dr. Billy Harry. Yace ana kokarine a hanasu shigo da man fetur daga kasashe waje shiyasa ake wannan ragin farashin. Hakan na zuwane bayan da matatar man fetur din Dangote ta rage faashin man fetur din ta daga Naira N835 akan kowace lita zuwa Naira N825 akan kowace lita. Dr. Billy Harry yace tun safe suke ta taro dan gano hanyar da zasu magance wannan matsala baya da suka samu labarin age farashin man.
YANZU-YANZU: Matatar Man Fetur Ɗin Dangote Ta Sake Zaftare Farashin Man Fetur

YANZU-YANZU: Matatar Man Fetur Ɗin Dangote Ta Sake Zaftare Farashin Man Fetur

Duk Labarai
YANZU-YANZU: Matatar Man Fetur Ɗin Dangote Ta Sake Zaftare Farashin Man Fetur. Matatar sinadarai ta Dangote ta sake yin wani rangwame a kan tsohon farashin man fetur na Premium Motor Spirit wanda aka fi sani da man fetur kasa da Naira 835 da aka bayyana a bainar jama'a kan kowace lita. Majiya mai tushe ta tabbatar a ranar Litinin din da ta gabata cewa matatar ta rage farashin ta zuwa Naira 825 ga kwastomominta, ta hanyar rangwamen Naira 10 bayan samun nasarar lodin kayayyakin a matatar. Majiyoyin sun ce har yanzu ‘yan kasuwar suna biyan Naira 835 kan kowace lita na kayayyakin amma ana mayar da su Naira 10 bayan an kwashe su daga matatar. Daidaita farashin da aka yi a boye ya baiwa kwastomominsa da ‘yan kasuwa damar siyar da kayan a kan wani karamin kudi daga Naira 830 zuwa ...
Bayan da Kiraye-Kiraye suka yi yawa a karshe dai EFCC tace zata binciki tsohon Tsageran Niger Delta, Tampolo saboda wulakanta Naira

Bayan da Kiraye-Kiraye suka yi yawa a karshe dai EFCC tace zata binciki tsohon Tsageran Niger Delta, Tampolo saboda wulakanta Naira

Duk Labarai
Mutane da yawa ne suka yi ta kiran EFCC ta binciki Tubabben tsageran Naija Delta, Tampolo saboda yanda aka ganshi yana wulakanta Naira kamar yanda aka hukunta mutane da yawa a baya. Hukumar ta EFCC ta fito tace lallai babu wanda yafi karfin doka kuma zata gayyaci Tampolo dan ya amsa tambayoyi kan wulakanta Nairar.
Duk da tsadar rayuwar da ake ciki, Tattalin arzikin Najeriya ya samu Tagomashi>>Inji Bankin Duniya

Duk da tsadar rayuwar da ake ciki, Tattalin arzikin Najeriya ya samu Tagomashi>>Inji Bankin Duniya

Duk Labarai
Bankin Duniya yace tattalin arzikin Najeriya ya samu habaka sosai wadda rabon da aka irin ta tun shekaru 10 da suka gabata Wakilin Bankin a Najeriya, Alex Sienaert ne ya bayyana hakan inda yace an samu wannan ci gaba ne a karshen shekarar 2024. Yace kuma a shekarar 2025, tattalin arzikin na kara habaka. Saidai yayi gargadin cewa tsadar Rayuwa har yanzu na zama babbar barazana ga Najeriya.
Bèllò Tùrjì Ya Tilasta wa Mutane Sama Da 5,000 Yin Hijira Daga Gidajensu a Jihar Sokoto

Bèllò Tùrjì Ya Tilasta wa Mutane Sama Da 5,000 Yin Hijira Daga Gidajensu a Jihar Sokoto

Duk Labarai
MATSALAR TSARO. Bello Turji Ya Tilasta wa Mutane Sama Da 5,000 Yin Hijira Daga Gidajensu a Jihar Sokoto. Wani ɗan majalisa daga Jihar Sokoto da ke arewacin Nijeriya, Habibu Halilu Modachi ya ce fiye da mutum 5,000 daga ƙauyuka fiye da goma sha biyu a jihar suka bar gidajensu, bayan riƙaƙƙen ɗan ta’addan nan Bello Turji ya umarce su da yin hijira. Me za ku ce?
Gwamnatin Tarayya zata fara hako danyen Man Fetur a jihar Ogun

Gwamnatin Tarayya zata fara hako danyen Man Fetur a jihar Ogun

Duk Labarai
Sanata me wakiltar mazabar ogun West ya bayyana cewa jihar Ogun na daf da shiga sahun jihohin da ake hako danyen Man fetur a Najeriya. Yace shiri yayi nisa wajan fara hako man fetur a tsibirin Tongeji dake karamar hukumar Ipokia a jihar. Yayi bayanin ne a Ota wajan wani taro inda yace wajen na tsakanin Najeriya ne da kasar Benin Republic. Yace an samu wannan dama ne saboda kokarin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na karfafa tattalin arzikin Najeriya.
Tsadar Rayuwa: Yadda Gwamnan Kogi Ke Shan Garin Kwaki ba Suga da Ƙuli-ƙuli Cikin Dare

Tsadar Rayuwa: Yadda Gwamnan Kogi Ke Shan Garin Kwaki ba Suga da Ƙuli-ƙuli Cikin Dare

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Gwamnan jihar Kogi Alhaji Ahmed Usman Ododo ya bayyana garin kwaki a matsayin abincin da ya riƙe shi a lokacin da ya ke makaranta, don haka ya bayyana cewa bai san lokacin da zai daina shan garin ba duk da cewa ya zama gwamna a yanzu. Ododo ya bayyana haka ne cikin wani gajeren bidiyon da aka ɗaukeshi a lokacin da ya ke shan gari cikin dare, inda wanda ya dauki bidiyon ya yi barazanar yaɗawa amma gwamnan ya ce ko a jikinsa. Gwamnan ya ce gari ya riga da ya bi jikinsa, don haka a ...