Tuesday, April 29
Shadow

Author: Auwal Abubakar

ABIN A YABA: Malama Hajara Kenan Wacce Ta Gina Katafaren Sabon Masallaci A Unguwar Ndeshi Dake Karamar Hukumar Mokwa A Jihar Neja

ABIN A YABA: Malama Hajara Kenan Wacce Ta Gina Katafaren Sabon Masallaci A Unguwar Ndeshi Dake Karamar Hukumar Mokwa A Jihar Neja

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malama Hajara Kenan Wacce Ta Gina Katafaren Sabon Masallaci A Unguwar Ndeshi Dake Karamar Hukumar Mokwa A Jihar Neja Wace fata za ku yi mata?
‘Yan Bìndìgà sun sakawa mutanen jihar Zamfara harajin Naira Miliyan 60 saboda sun baiwa sojoji bayanan sirri aka kai musu samame

‘Yan Bìndìgà sun sakawa mutanen jihar Zamfara harajin Naira Miliyan 60 saboda sun baiwa sojoji bayanan sirri aka kai musu samame

Duk Labarai
'Yan Bindiga a jihar Zamfara sun kakabawa kauyuka 12 harajin Naira Miliyan 60 saboda sunce mutanen wadannan kauyukan sun baiwa jami'an tsaro bayanan sirri da suka kai ga kai musu hari da tarwatsa su. Garuruwan da 'yan Bindigar suka sakawa wannan harajin sun hada da Koloma, Dan Hayin Zargado, Zargado, Dan Godabe, Sabuwar Tunga, Makini, Bubaka, Yelwa, Bahwada, Koda, Manya, da Kabusu. Mutanen kauyen sun bayyana cewa idan suka sake basu biya wannan haraji ba, 'yan Bindigar zasu afka musu da kisa da garkuwa da kona musu gidaje. Bakatsine ne ya bayyana hakan a shafinsa na X inda yace idan ba'a dauki mataki ba, komai na iya faruwa. Tsohon Kansilan Dankurmi, Hon. Iliyasu Salisu Dankurmi ma ya tabbatar da hakan a hirar da BBChausa ta yi dashi.
Dokar-ta-ɓaci: Magoya bayan Fubara na gudanar da gangamin maida shi kan kujerarsa

Dokar-ta-ɓaci: Magoya bayan Fubara na gudanar da gangamin maida shi kan kujerarsa

Duk Labarai
Daruruwan magoya bayan dakatatcen gwamnan jihar River Siminalayi Fubara ne suka fito zanga-zanga a yau Talata, su na masu kira da a mayar da shi kan kujerar sa ta gwamna. RFI ta rawaito cewa sun dai faro tattakin ne daga kan hanyar Aggrey, inda suke rike da alluna masu ɗauke da rubuce-rubucen cewa "muna tare da gwamna Sim Fubara", "muna buƙatar a maido mana da gwamnanmu da muka zaɓa", da dai sauransu. Wannan ce dai gangami na baya-bayan nan da magoya bayan gwamnan suka gudanar, tun bayan dakatar da shi da shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ya yi a ranar 18 ga watan daya gaba. A tattakin da su ke yi, sun riƙa rera wakoki da kade-kade da raye-raye tare da rera addu'o'in fatan a dawo da Fubara kan karagar sa ta mulkin jihar Rivers. Dakatarwar dai ta shafi mataimakiyarsa Ngozi Odu da...
An sanar da ranar da za a binne Fafaroma

An sanar da ranar da za a binne Fafaroma

Duk Labarai
An sanar da ranar da za a binne Fafaroma. Fadar Vatican ta tabbatar da cewa za a yi jana'izar marigayi, Fafaroma Francis da ƙarfe 8 na safe agogon GMT, a ranar Asabar mai zuwa. Hakan na zuwa ne yayin da fadar ta fitar da bidiyon da ke nuna mamacin kwance a cikin akwatin gawa, a cocin Casa Santa Marta da ke gidansa. Bidiyon ya nuna gawar Fafaroma sanye da jar doguwar riga da hularsa ta fafaroma da kuma carbi a hannunsa. A ranar Laraba ne za a mayar da gawar St Peter's Basilica, inda za a ajiye shi domin mutane su yi masa bankwana har zuwa ranar Asabar da za a binne shi. Fafaroma Francis ya mutu ne a ranar Litinin yana da shekaru 88 a duniya, sakamakon bugun zuciya.
DA DUMI DUMI: Rahotanni Sun tabbatar da cewa Ganduje ya shiga ɗimuwa yakasa zaune yakasa tsaye Bisa jin cewar Kwankwaso Zai shiga cikin jam’iyyar Apc, An shiga fargaba a APC kan batun dawowar Kwankwaso jam’iyyar

DA DUMI DUMI: Rahotanni Sun tabbatar da cewa Ganduje ya shiga ɗimuwa yakasa zaune yakasa tsaye Bisa jin cewar Kwankwaso Zai shiga cikin jam’iyyar Apc, An shiga fargaba a APC kan batun dawowar Kwankwaso jam’iyyar

Duk Labarai
Rahotanni Sun tabbatar da cewa Ganduje ya shiga ɗimuwa yakasa zaune yakasa tsaye Bisa jin cewar Kwankwaso Zai shiga cikin jam'iyyar Apc, An shiga fargaba a APC kan batun dawowar Kwankwaso jam'iyyar A yayin da a ke ci gaba da rade-radin yiwuwar sauya shekar tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso zuwa jam’iyyar mai mulki ta APC, wasu majiyoyi daga cikin jam’iyyar sun bayyana cewa wannan yunkuri na tsohon gwamnan jihar Kano ya haifar da fargaba a cikin jam’iyyar. Majiyoyin jam’iyyar sun bayyana wa jaridar TRIBUNE cewa wannan yunkuri da ake cewa ya samo asali ne daga yarjejeniya tsakanin shugaban kasa Bola Tinubu da jagoran na NNPP, na janyo rashin jin dadi a bangaren shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, da kuma Sanata Barau Jibrin, ...
Jadawalin Sojoji 43 da IBB ya kàshè wanda suka yi yunkurin yi masa juyin mulki

Jadawalin Sojoji 43 da IBB ya kàshè wanda suka yi yunkurin yi masa juyin mulki

Duk Labarai
Tarihin Yunkurin Juyin Mulkin Ďa Janar Babangida Ya Tsàĺĺakè Rijiya Da Baya A Shekarar 1990, ..da kuma wasu jihohin Aŕewa guda biýar da aka sanar da ķorar su daga Nijeriya a lokacin juyin mulkin Daga Muhammad Cisse A rana mai kamar ta yau ne 22 ga watan Afrilu 1990. An yi yunkurin juyin mulkin a Nijeriya, wani yunkuri ne na juyin mulkin da sojoji suka yi a Nijeriya a ranar 22 ga Afrilun 1990, a lokacin da wani bangare na hafsoshin Sojin kasar, karkashin jagorancin Manjo Gideon Orkar, suka yi yunkurin hambarar da gwamnatin Janar Ibrahim Babangida. Dakarun Sojoji masu yunkurin juyin mulkin sun kwace gidan rediyon FRCN da ofisoshin sojoji daban-daban a kewayen Legas, ciki har da hedkwatar sojoji da gidan shugaban kasa a Barrack Dodan. Babangida yana wurin lokacin da aka kai hari a...