Friday, May 23
Shadow

Author: Auwal Abubakar

Bayan da Kiraye-Kiraye suka yi yawa a karshe dai EFCC tace zata binciki tsohon Tsageran Niger Delta, Tampolo saboda wulakanta Naira

Bayan da Kiraye-Kiraye suka yi yawa a karshe dai EFCC tace zata binciki tsohon Tsageran Niger Delta, Tampolo saboda wulakanta Naira

Duk Labarai
Mutane da yawa ne suka yi ta kiran EFCC ta binciki Tubabben tsageran Naija Delta, Tampolo saboda yanda aka ganshi yana wulakanta Naira kamar yanda aka hukunta mutane da yawa a baya. Hukumar ta EFCC ta fito tace lallai babu wanda yafi karfin doka kuma zata gayyaci Tampolo dan ya amsa tambayoyi kan wulakanta Nairar.
Duk da tsadar rayuwar da ake ciki, Tattalin arzikin Najeriya ya samu Tagomashi>>Inji Bankin Duniya

Duk da tsadar rayuwar da ake ciki, Tattalin arzikin Najeriya ya samu Tagomashi>>Inji Bankin Duniya

Duk Labarai
Bankin Duniya yace tattalin arzikin Najeriya ya samu habaka sosai wadda rabon da aka irin ta tun shekaru 10 da suka gabata Wakilin Bankin a Najeriya, Alex Sienaert ne ya bayyana hakan inda yace an samu wannan ci gaba ne a karshen shekarar 2024. Yace kuma a shekarar 2025, tattalin arzikin na kara habaka. Saidai yayi gargadin cewa tsadar Rayuwa har yanzu na zama babbar barazana ga Najeriya.
Bèllò Tùrjì Ya Tilasta wa Mutane Sama Da 5,000 Yin Hijira Daga Gidajensu a Jihar Sokoto

Bèllò Tùrjì Ya Tilasta wa Mutane Sama Da 5,000 Yin Hijira Daga Gidajensu a Jihar Sokoto

Duk Labarai
MATSALAR TSARO. Bello Turji Ya Tilasta wa Mutane Sama Da 5,000 Yin Hijira Daga Gidajensu a Jihar Sokoto. Wani ɗan majalisa daga Jihar Sokoto da ke arewacin Nijeriya, Habibu Halilu Modachi ya ce fiye da mutum 5,000 daga ƙauyuka fiye da goma sha biyu a jihar suka bar gidajensu, bayan riƙaƙƙen ɗan ta’addan nan Bello Turji ya umarce su da yin hijira. Me za ku ce?
Gwamnatin Tarayya zata fara hako danyen Man Fetur a jihar Ogun

Gwamnatin Tarayya zata fara hako danyen Man Fetur a jihar Ogun

Duk Labarai
Sanata me wakiltar mazabar ogun West ya bayyana cewa jihar Ogun na daf da shiga sahun jihohin da ake hako danyen Man fetur a Najeriya. Yace shiri yayi nisa wajan fara hako man fetur a tsibirin Tongeji dake karamar hukumar Ipokia a jihar. Yayi bayanin ne a Ota wajan wani taro inda yace wajen na tsakanin Najeriya ne da kasar Benin Republic. Yace an samu wannan dama ne saboda kokarin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na karfafa tattalin arzikin Najeriya.
Tsadar Rayuwa: Yadda Gwamnan Kogi Ke Shan Garin Kwaki ba Suga da Ƙuli-ƙuli Cikin Dare

Tsadar Rayuwa: Yadda Gwamnan Kogi Ke Shan Garin Kwaki ba Suga da Ƙuli-ƙuli Cikin Dare

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Gwamnan jihar Kogi Alhaji Ahmed Usman Ododo ya bayyana garin kwaki a matsayin abincin da ya riƙe shi a lokacin da ya ke makaranta, don haka ya bayyana cewa bai san lokacin da zai daina shan garin ba duk da cewa ya zama gwamna a yanzu. Ododo ya bayyana haka ne cikin wani gajeren bidiyon da aka ɗaukeshi a lokacin da ya ke shan gari cikin dare, inda wanda ya dauki bidiyon ya yi barazanar yaɗawa amma gwamnan ya ce ko a jikinsa. Gwamnan ya ce gari ya riga da ya bi jikinsa, don haka a ...
Zina ba Zunubi bace>>Inji Mawakin Najeriya, Falz wanda dane ga babban lauya, Femi Falana

Zina ba Zunubi bace>>Inji Mawakin Najeriya, Falz wanda dane ga babban lauya, Femi Falana

Duk Labarai
Shahararren mawakin Najeriya kuma dan fafutuka, Falz wanda dane ga shahararren lauya, Femi Falana ya bayyana cewa zina ba zunubi bace. Ya bayyana hakane a shafinsa na X. Saidai da yawa basu yadda dashi ba inda ya sha martani masu zafi. https://twitter.com/falzthebahdguy/status/1921677314212975018?t=igVVf9dhdKTnw3r0wHgVKA&s=19 Saidai duk da martanin da aka masa bai sa ya canja matsayi ba.
Bidiyo: Gwamnan Kano yacewa wannan mayashin ya zo su dauki hoto amma matashin yace a’a, inda ya fashe da kuka yace shi burinsa kawai ya ga gwamnan kuma burinsa ya cika ba sai sun dauki hoto ba

Bidiyo: Gwamnan Kano yacewa wannan mayashin ya zo su dauki hoto amma matashin yace a’a, inda ya fashe da kuka yace shi burinsa kawai ya ga gwamnan kuma burinsa ya cika ba sai sun dauki hoto ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bidiyon wani matashi, masoyin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida ya dauki hankula. Matashin ya je gaban Gwamnan Yana Kuka inda Gwamnan yace ya zo su dauki hoto amma yace a'a shi burinsa ya ga gwamnan kuma ya ganshi. https://www.tiktok.com/@kosawa2/video/7503484790524431621?_t=ZM-8wIcoqHBLfz&_r=1 Wasu dai sun rika zagin yaron saidai wasu sun Yaba masa da cewa soyayyar gaskiya yakewa Gwamnan
Bidiyo: Toh Allah yasa Angon yasan abinda ake cewa, wasu suka fada yayin da Ali Nuhu ke jawabi da Turanci a wajan Bikin Rarara da A’isha Humaira

Bidiyo: Toh Allah yasa Angon yasan abinda ake cewa, wasu suka fada yayin da Ali Nuhu ke jawabi da Turanci a wajan Bikin Rarara da A’isha Humaira

Duk Labarai
A ci gaba da bikin Rarara da A'isha Humaira, An ga Ali Nuhu a wajan bikin yana jawabi da Turanci, saidai Lamarin ya jawo cece-kuce sosai. Wasu sun ce dama da Hausa yayi da ya fi, wasu kuma sun rika fadar ba lallai ko Angon yasan. https://www.tiktok.com/@ejarrx__cut/video/7503310095523073285?_t=ZM-8wIc8Kr3Rnr&_r=1 Rarara dai da Hausa yake wakarsa amma hakan ba yana nufin baya jin Turanci ba.
Tsagin NNPP ya caccaki Kwankwaso bisa sukar waɗanda su ka bar jam’iyyar zuwa APC a Kano

Tsagin NNPP ya caccaki Kwankwaso bisa sukar waɗanda su ka bar jam’iyyar zuwa APC a Kano

Duk Labarai
Tsagin NNPP ya caccaki Kwankwaso bisa sukar waɗanda su ka bar jam'iyyar zuwa APC a Kano. Wani tsagi na jam’iyyar NNPP, ya caccaki Sanata Rabi’u Kwankwaso kan yadda ya bayyana ‘ya’yan kungiyar Kwankwasiyya da suka koma APC a matsayin maciya amana, inda ta ce Kwankwaso ne maciya amana. A tuna cewa Kwankwaso, tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya na kasa, ya caccaki wasu jiga-jigan jam’iyyar NNPP a jihar Kano, wadanda kwanan nan suka sauya sheka zuwa APC, inda ya bayyana abin da suka yi a matsayin cin amana. Kwankwaso ya bayyana haka ne a gidansa da ke Miller Road da ke Kano a yammacin ranar Juma’a, a lokacin da wasu ’yan kungiyar kwankwasiyya daga karamar hukumar Takai suka ziyarce shi. A wata sanarwa da ya fitar a yau Litinin a Legas, Shugaban NNPP na k...