Friday, December 5
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Nurse me aiki a dakin karbar Haihuwa ta roki matan Arewa cewa dan Allah idan suna da ciki su rika aske gashin gàbànsu kamin lokacin haihuwa yayi

Kalli Bidiyon: Nurse me aiki a dakin karbar Haihuwa ta roki matan Arewa cewa dan Allah idan suna da ciki su rika aske gashin gàbànsu kamin lokacin haihuwa yayi

Duk Labarai
Wata ma'aikaciyar Lafiya, Nurse ta roki mata masu ciki a Arewa da cewa dan Allah su rika aske gashin gabansu kamin lokacin haihuwarsu yazo. tace wata abokiyar aikinta an kawo me bari tace gabanta duk gashi ba kyan gani sai ita ta aske mata. Tace dan Allah matan Arewa su rika Aske gashin gabansu. https://www.tiktok.com/@talkto_aysha/video/7579586621725609272?_t=ZS-91w3g9NE8rw&_r=1
Kalli Bidiyon katafaren masallacin da Dauda Kahutu Rarara ya gina a mahaifarsa dake Kahutu

Kalli Bidiyon katafaren masallacin da Dauda Kahutu Rarara ya gina a mahaifarsa dake Kahutu

Duk Labarai
Wannan masallacine da Tauraron mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya gina a mahaifarsa dake Kahutu jihar Katsina. Rahotanni sun ce an kammala ginin Masallacin kuma ranar Juma'a me zuwa za'a budeshi. Rahotanni sun ce mahaifiyar Rarara dince ta sashi ya bude wannan masallacin. https://www.tiktok.com/@z.dollers/video/7579756568288300296?_t=ZS-91w2eh9QeOn&_r=1
Kalli Bidiyon: Wata Inyamura data karbi Addinin Musulunci

Kalli Bidiyon: Wata Inyamura data karbi Addinin Musulunci

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan wata Inyamura ce data Karbi Addinin Musulunci. Tace An haifeta a matsayin Kirista amma Allah ya shiryar da ita ta karbi Musulunci inda ta wallafa Bidiyon ta na da dana yanzu. Kalli Bidiyon nata anan https://www.tiktok.com/@thatigbomuslim/photo/7579666666657680662?_r=1&_t=ZS-91w1fPbSGmW https://www.tiktok.com/@thatigbomuslim/photo/7579666666657680662?_r=1&_t=ZS-91w1fPbSGmW
Kalli Bidiyon: Ina neman Afuwar jama’a kan abubuwan da na yi a baya, Natuba>>Inji Sadiya Haruna

Kalli Bidiyon: Ina neman Afuwar jama’a kan abubuwan da na yi a baya, Natuba>>Inji Sadiya Haruna

Duk Labarai
Tauraruwar kafafen sadarwa, Sadiya Haruna ta bayyana cewa, tana neman Afuwar mutane kan irin halayyar da ta yi a baya. Sadiya tace a baya idan taga wani na fada da wani ko da kuwa bata shiri da dayan takan hada kai dashi a muzgunawa wanda bata so. Tace amma yanzu ta gane hakan ba daidai bane kuma tana neman Afuwa. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7579883688972897592?_t=ZS-91vyv8xT2On&_r=1
Nifa Ina goyon bayan Amurka ta kawo Khàrì Najeriya dan taimakawa Kiristoci>>Inji Sanata Kabiru Marafa

Nifa Ina goyon bayan Amurka ta kawo Khàrì Najeriya dan taimakawa Kiristoci>>Inji Sanata Kabiru Marafa

Duk Labarai
Sanata Kabiru Marafa daga jihar Zamfara ya bayyana cewa yana goyon bayan harin da Amurka ke son kawowa Najeriya. Sanata Marafa ya bayyana hakane a wata hira da yayi da Gidan Talabijin na Channels TV. Ya bayyana cewa, idan babu shugaban Musulunci a Duniya da zai yi magana dan baiwa musulmai kariya to bai ga laifi ba dan Donald Trump yayi magana da baiwa Kiristoci kariya ba. Yace kuma misali idan ta tabbata kiristoci suka samu kariya a Najeriya an san samu ci gaba. https://twitter.com/channelstv/status/1996286578029637660?t=UOOK8cvVf83G1uCvC6XauA&s=19
Ji Ainahin dalilin da yasa kasar Amurka ta bukaci Gwamnatin Tinubu ta sauke Muhammad Badaru daga Ministan tsaro

Ji Ainahin dalilin da yasa kasar Amurka ta bukaci Gwamnatin Tinubu ta sauke Muhammad Badaru daga Ministan tsaro

Duk Labarai
"Ƙãsar Amurķa ce ta biɲciķa bayanan tsohon ministan tsaro Badaru Abubakar ta gano cewa ba shi da wata gøgēwa kan harkokin tsarø ta umarci fadar shugaban Najeriya a cire shi daga ministan tsaro, wannan, shi ne dalilin murabus ɗinsa". Kamar yadda Dokin Karfe TV taji tsohon ɗan majalissar tarayya daga Jihar Jigawa, Onarabul Sani Muhammad Zorro, cikin tattaunawarsa da manema labarai. Me zaku ce?
Kalli Bidiyon yanda wasu Kiristoci ‘yan Najeriya suka je kasar Amurka suka hada kai da wasu turawa cewa a saka masarautar Sokoto cikin jerin Kungiyoyin ‘yan Tà’àddà na Duniya

Kalli Bidiyon yanda wasu Kiristoci ‘yan Najeriya suka je kasar Amurka suka hada kai da wasu turawa cewa a saka masarautar Sokoto cikin jerin Kungiyoyin ‘yan Tà’àddà na Duniya

Duk Labarai
Wasu Kiristoci daga Najeriya sun je kasar Amurka inda suka nemi a saka Masarautar Sokoto cikin jerin kungiyoyin 'yan tà'àddà na Duniya. An gansu da wasu turawa dake goya musu baya kan hakan. Idan wannan kudiri nasu ya tabbata, kasar Amurka zata iya kai Hari kan masarautar sokoto ta shafeta daga doron kasa. https://twitter.com/drkenon2/status/1996261394346357135?t=ALd0fM4KET9ZQ3uyH4NrwA&s=19
Kalli Bidiyon: Idan na Shiga matsala, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ne ke fitowa ya bani kariya ya bani taimako>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Kalli Bidiyon: Idan na Shiga matsala, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ne ke fitowa ya bani kariya ya bani taimako>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Duk Labarai
Me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya bayyana cewa, idan ya shiga matsala, babu malamin dake fitowa ya bashi kariya ya bashi taimako sai Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Yace hakanan ko da konawarsa kan sarauta yasan Addu'ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi ce. Ya bayyana hakane yayin da yaje ta'aziyyar rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi. https://www.tiktok.com/@zubairuabdullahi77/video/7579636445925674261?_t=ZS-91vPBo6kE7s&_r=1