Na yi Azumi na roki Allah a daga ranar Tashin Qiyama kuma ya amince, Inji Fasto Ebo Noah wanda ya cewa mabiyansa ranar Kirsimeti za’a yi tashin Qiyama
Faston nan dan kasar Ghana da yayi ikirarin an masa wahayi wai ranar Kirsimeti za'a yi tashin Qiyama, yanzu kuma ya fito yace ya roki Allah a daga ranar tashin qiyar kuma an daga.
Yace dalili shine yana son ya fadada jiragen ruwan da ya gina da zasu dauki mutane dan kamar a cewarsa ruwane za'a yi wanda zai mamaye Duniya.
Faston dai yayi kira ga mabiyansa dasu tuba.
https://twitter.com/withAlvin__/status/2003920200392134840?t=qkAwSQeruSOEOlUWqh4T4g&s=19








