Wednesday, January 14
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Na yi Azumi na roki Allah a daga ranar Tashin Qiyama kuma ya amince, Inji Fasto Ebo Noah wanda ya cewa mabiyansa ranar Kirsimeti za’a yi tashin Qiyama

Duk Labarai
Faston nan dan kasar Ghana da yayi ikirarin an masa wahayi wai ranar Kirsimeti za'a yi tashin Qiyama, yanzu kuma ya fito yace ya roki Allah a daga ranar tashin qiyar kuma an daga. Yace dalili shine yana son ya fadada jiragen ruwan da ya gina da zasu dauki mutane dan kamar a cewarsa ruwane za'a yi wanda zai mamaye Duniya. Faston dai yayi kira ga mabiyansa dasu tuba. https://twitter.com/withAlvin__/status/2003920200392134840?t=qkAwSQeruSOEOlUWqh4T4g&s=19
Kalli yanda wani Alaramma ya koma Fasto

Kalli yanda wani Alaramma ya koma Fasto

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan wani tsohon Alaramma ne da yace a yanzu ya zama Fasto. Ya bayyana cewa shekaru sama da 20 da suka gabata shi Musulmi ne amma yanzu ya koma Fasto. https://twitter.com/myk_da_preacher/status/2003777914119311599?t=k4pm2mffFJtV2976g5oi6Q&s=19
Kalli Bidiyon: Bayan da ya cewa Mabiyansa Gobe, Kirsimeti za’a tashi Qiyama suka sayar da kadarorinsu, Faston nan na qasar Ghana ya siyo sabuwar mota kirar Mercedes Benz 2025 akan Dala $89,000

Kalli Bidiyon: Bayan da ya cewa Mabiyansa Gobe, Kirsimeti za’a tashi Qiyama suka sayar da kadarorinsu, Faston nan na qasar Ghana ya siyo sabuwar mota kirar Mercedes Benz 2025 akan Dala $89,000

Duk Labarai
Faston nan na Qasar Ghana da yace ranar Kirsimeti Qiyama zata tashi. Kuma mabiyansa da suka yadda dashi suka sayar da kadarorin su. A yanzu an ganshi ya siyo sabuwar motar Mercedes Benz 2025 akan kudi Dala $89,000. https://twitter.com/withAlvin__/status/2003763243916136450?t=xrI1dNHzTUIhknCSuEAzAg&s=19
A binciken da take yiwa tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami, EFCC tace ta gano Malamin ya saiwa ‘ya’yansa gidajen Sama da Naira Biliyan 4

A binciken da take yiwa tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami, EFCC tace ta gano Malamin ya saiwa ‘ya’yansa gidajen Sama da Naira Biliyan 4

Duk Labarai
Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC ta bayyana cewa, ta gano tsohon Ministan shari'a yana da kadarori daban-daban har guda 41 da darajarsu ta kai ta Naira Biliyan 212. EFCC ta kuma shigar da sabuwar kara inda take tuhumar Malami da dansa, Abdulaziz Malami da laifuka 16 da suka hada da karkatar da kudaden Gwamnati. Kadarorin da Gwamnatin ta gano a garuruwan Kebbi,Kano da Abuja suke. ga wasu daga cikinsu hakamr haka: Rayhaan University and EducationRayhaan University Permanent Site: N56,000,000,000.00 Rayhaan University Temporary Site: N37,800,000,000.00 Rayhaan University Third Site: N2,450,000,000.00 Rayhaan University Vice Chancellor House: N490,000,000.00 Rayhaan Model Academy: N11,200,000,000.00 Rayhaan Primary and Secondary Sc...
Kalli Bidiyon: Mu muna neman Ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam kuma ko wanda ba Musulmi ba sai sun amfana da cetonsa>>Inji Malam a matsayin martani ga Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon: Mu muna neman Ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam kuma ko wanda ba Musulmi ba sai sun amfana da cetonsa>>Inji Malam a matsayin martani ga Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malam ya mayarwa da Dr. Hussain Kano Martani kan kalaman da yayi cewa baya son Allah ya kaishi matsayin da sai ya nemi ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ranar Tashin Qiyama. Malam yace ceto kala'kala ne kuma ko wadanda ba musulmai ba, zasu amfana da ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malam yace kuma su suna neman ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malam ya kara da cewa kuma Dr. Hussain Kano ba malami bane. https://www.tiktok.com/@izzalatul.bidia/video/7587135415870573844?_t=ZS-92UJi7QZfHc&_r=1