Saturday, March 28
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon yanda sojojin Najeriya suka lakadawa ‘yansanda dukan kawo wuka suna kuka suna basu hakuri bayan da ‘yansandan suka daki wani soja

Kalli Bidiyon yanda sojojin Najeriya suka lakadawa ‘yansanda dukan kawo wuka suna kuka suna basu hakuri bayan da ‘yansandan suka daki wani soja

Duk Labarai
Wani Bidiyo ya bayyana a kafafen sada zumunta inda aka ga sojoji na dukan wasu 'yansanda hadda kwace musu Bindiga. An ga daya daga cikin 'yansandan na kuka. https://twitter.com/Akinjoshua2017/status/1923841553677636093?t=jPY-cIhPcnHBnrgvaT5hbw&s=19 Rahotanni dai yace 'yansandan sun kama wani soja ne akan cewa bai basu cin hanci ba inda suka lakada masa dukan tsiya.
Kalli Bidiyon badala da yasa Gwamnatin Kano ta Haramta Kauyawa Day

Kalli Bidiyon badala da yasa Gwamnatin Kano ta Haramta Kauyawa Day

Duk Labarai
A yau ne aka tashi da wani sauyi a jihar Kano inda Gwamnatin Jihar ta Haramta Kauyawa Day. Lamarin dai ya daurewa mutane kai, saidai a gefe guda kuma bai zo da mamaki ba, ganin yanda ake yada badala a wajan irin wadannan bukukuwan. Hakan ne yasa mutane ke ta nuna irin Bidiyon da ake amfani dasu a wajan irin wadannan bukukuwan a kafafen sada zumunta inda da yawa ke cewa dalilai kenan da Gwamnatin jihar yasa ta Haramta bikin. Kalli Bidiyon anan: https://www.tiktok.com/@maryam_dadii/video/7500520802459159839?_t=ZM-8wRTPki7A6J&_r=1 https://www.tiktok.com/@freshbuzeesvisuals/video/7455807349886864645?_t=ZM-8wRTVU4D6iV&_r=1 https://www.tiktok.com/@surashozt/video/7445164702541319479?_t=ZM-8wRTaN87I7Z&_r=1 A yayin da wasu suka yaba da wannan mataki, wasu su...
Ina godiya ga Likitocin da suka min aikin kara girman Nònùwà da mazunai>>Inji Dan Daudu, Bobrisky, kalli Sabon Hoton da ya saki da mutane ke cewa tabbas ya koma mace sak

Ina godiya ga Likitocin da suka min aikin kara girman Nònùwà da mazunai>>Inji Dan Daudu, Bobrisky, kalli Sabon Hoton da ya saki da mutane ke cewa tabbas ya koma mace sak

Duk Labarai
Shahararren dan Daudu, Idris Okuneye wanda aka bi sani da Bobrisky ya yiwa Likitoci ln da suka masa aikin kara girman nono godiya. Bobrisky ya bayyana hakane a shafinsa na Instagram inda yace yana godiya yanda suka kara masa girman nonuwa da hasken fata da gyaran labba da sauransu. Sabon Hoton da ya saki yasa mutane na cewa tabbas ya koma mace.
Kalli Bidiyon dan gidan Gwamnan jihar Anambra da ake cewa Mummunane kuma Dan Luwadi ne bayan da aka ganshi yana magana irin ta ‘yan daudu

Kalli Bidiyon dan gidan Gwamnan jihar Anambra da ake cewa Mummunane kuma Dan Luwadi ne bayan da aka ganshi yana magana irin ta ‘yan daudu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A baya hutudole.com ya kawo muku rahoton yanda aka ga Bidiyon dan gidan Gwamnan jihar Anambra, Ozonna Soludo yana rawa da wata baturiya da aka bayyana a matsayin Budurwarsa wanda hakan ya dauki hankula sosai. Saidai Ozonna da alama surutun da aka yi akan wannan Bidiyon nashi bai ji dadi ba inda ya fito ya mayar da martani. Saidai duk da hakan mutane basu kyaleshi ba, a wannan karin kuma sai ake ta cewa an ya kuwa ba dan daudu ya koma ba yayin da mahaifin nasa ya turashi yin kara...
Kalli Bidiyon yanda aka kama Wani mutum saboda saka kyamarar CCTV a gidansa

Kalli Bidiyon yanda aka kama Wani mutum saboda saka kyamarar CCTV a gidansa

Duk Labarai
Wani mutum da aka kama saboda ya saka kyamarar CCTV guda 17 a gidansa ya dauki hankula. An ga dai mutumin daure tare da masu laifi inda ake tambayarsa laifin me ya aikata inda yace kayamarar CCTV guda 17 ke gareshi a gida. https://twitter.com/PH_Socials/status/1923805974688616452?t=KUH9NkyKbE_qXIRjxNr0Zw&s=19 Ana dai zargin yana aikata laifi ne in ba haka ba, me zai hadashi da kyamarar CCTV har guda 17?
Malamin Soja, Adaam Ashaka ya zargi Daurawa da Girman Kai inda yace bai da lokacin Almajirai sai ‘yan Fim

Malamin Soja, Adaam Ashaka ya zargi Daurawa da Girman Kai inda yace bai da lokacin Almajirai sai ‘yan Fim

Duk Labarai
Wani malamin Soja wanda yake yawo yana da'awa me suna Adam Ashaka ya zargi cewa babban malamin Addinin Islama, Sheikh Aminu Daurawa yana da girman kai. Malamin ya kara da cewa, Ya je Ofishin Hisbah a Kano yayi kokarin ganin Malam Ibrahim Daurawa amma bai samu damar ganinsa ba. Yace yayi iya kokarinsa amma aka hanashi, yace yana tsaye amma yaga mata wanda ko izini basu nema ba suka shiga ofishin malam. Ga cikakken jawabin nasa kamar haka: https://www.tiktok.com/@halarouyacoub229/video/7505207127900835090?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7505207127900835090&source=h5_m&timestamp=1747501693&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6a...
Haka Na Saba: Garzali Miko yayi martani kan ganinshi yana loma da abinci a wajan Bikin Rarara

Haka Na Saba: Garzali Miko yayi martani kan ganinshi yana loma da abinci a wajan Bikin Rarara

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Kuma Mawaki, Garzali Miko yayi martani kan ganinshi da aka yi yana Loma a wajan Bikin Rarara da A'ishatulhumaira. Hutudole ya kawo muku cewa, yanayin cin abincin da Garzali miko yayi da hannu yana loma a wajan ya jawo cece-kuce a wajan. Saidai a wani sabon bidiyon an ga Garzali Miko yana cewa, shi haka ya saba cin abinci da hannu. https://www.tiktok.com/@kb_international/video/7504359246134398213?_t=ZM-8wR2hDy6B8v&_r=1 Yace ko a gobe ya samu dama da hannu zai ci abinci.
Bamu yadda ba, A mayar dasu gida, wane irin aiki ne zasu yi wanda matasanmu ba zasu iya yi ba? NLC ta jihar Legas ta yi gargadi kan matasa 89 daga Arewa da aka kai Su yi aiki a matatar man Dangote dake Legas

Bamu yadda ba, A mayar dasu gida, wane irin aiki ne zasu yi wanda matasanmu ba zasu iya yi ba? NLC ta jihar Legas ta yi gargadi kan matasa 89 daga Arewa da aka kai Su yi aiki a matatar man Dangote dake Legas

Duk Labarai
Rikicin 'yan matasan Arewa 89 da aka kai Matatar man Dangote dake Legas su yi aiki har yanzu bai kare ba. Da farko dai hutudole ya kawo muku rahoton cewa, bayan kai matasan jihar Legas, an zargi cewa 'yan Bindiga ne inda har 'yansanda suka yi bincike kan lamarin suka gano cewa ba 'yan Bindiga bane aiki aka kaisu su yi a matatar man fetur din ta Dangote daga jihar Katsina. Saidai duk da wankesu, a yanzu kuma kungiyar kwadago ta jihar karkashin Wakilinta, Comrade Funmi Sessi sun ce basu yadda da kawo matasan 'yan Arewa ba. Yace wane irin aiki ne Wanda sai an dakko matasan Arewan zasu yi wanda matasan jihar Legas ba zasu iya yiba, yace kuma dokar Najeriya ta tanadi cewa, dole a baiwa mutanen da ke kusa da kamfanin Kaso 70 na ma'aikatan da za'a dauka in yaso sauran kaso 30 din ana iya...