Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya aike da sunayen Jakadu 32 ga majalisa su tantancesu
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aike da sunayen jakadu 32 zuwa majalisar tarayya dan ta tantancesu.
Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan.
Ga sunayen wasu daga cikin Jakadun kamar haka:
Reno Omokri, former presidential aideMahmoud Yakubu, former chairman of the Independent National Electoral Commission (INEC)Angela Adebayo, former Ekiti first ladyIfeanyi Ugwuanyi, former Enugu governorFemi Pedro, a former deputy governor of Lagos StateFemi Fani-Kayode, former aviation ministerFatima Florence Ajimobi, former Oyo first ladyGrace Bent, former senatorVictor Okezie Ikpeazu, former governor of Abia,Jimoh Ibrahim, senator from Ondo.
Abimbola Samuel Reuben(Ondo), Yvonne Ehinosen Odumah(Edo), Hamza Mohammed Salau(Niger), Ambassador Shehu Barde(Katsina),...








