Kalli Bidiyon: Ni dai ban ga Aibun kalaman da Dr. Hussain yayi ba na cewa kada Allah yasa ranar Qiyama ya kai matsayin da sai Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ceceshi kamin ya shiga Aljannah ba>>Inji Dr. Jameel
Dr. Jamilu ya goyi bayan Dr. Hussain Kano kan kalamansa na cewa yana rokon Allah kada ya kaishi matsayin da sai ya nemi taimakon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ranar qiyama kamin ya shiga Aljannah.
Dr. Jamilu yace ya saurari jawabin Dr. Hussain Kano Gaba daya kuma bai gano aibu a cikin kalaman ba.
https://www.tiktok.com/@isah_bello_assalafy_garo/video/7585144287533206804?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7585144287533206804&source=h5_m×tamp=1766068645&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=andro...








