Sanata Natasha ta taba bani labari game da haduwarta da Sanata Akpabio a dakin Otal, saidai na mata gyara inda nace mata a ofis ake haduwa a yi aiki ba a otal ba>>Sanata Kingibe
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Sanata me wakiltar babban birnin tarayya, Abuja, Ireti Kingibe ta bayyana cewa, sanata Natasha Akpoti kamar diya take a wajenta saboda tazarar shekarun dake tsakaninsu.
Ta bayyana cewa a baya kamin dangantaka ta yi tsami tsakanin Sanata Godswill Akpabio da Natasha, tafi kowace mace a majalisar samun damarmaki na ci gaba.
Tace kuma ba Sanata Natasha Akpoti kadai aka canjawa wajan zama ba.
Game da maganar zargin lalata da tawa Sanata Akpabio, sana Kingibe tace ita bata sa...








