Sunday, July 12
Shadow

Author: Bashir Ahmed

NDLEA ta kama wata mata da ta ɓoye ƙwayoyi a cikin al’aurar ta

NDLEA ta kama wata mata da ta ɓoye ƙwayoyi a cikin al’aurar ta

Duk Labarai
NDLEA ta kama wata mata da ta ɓoye ƙwayoyi a cikin al'aurar ta. An kama wata mata mai suna Ihensekhien Miracle Obehi da ta rufe kanta da hijabi don fitar da kwayoyi iri daban-daban zuwa kasar Iran ta hanyar boye su a cikin al'aurarta, cikinta da kuma jakarta. Jami'an Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) su ka damke ta a filin jirgin sama na Port Harcourt, Jihar Rivers. Obehi, wadda ta sanya hijabi don guje wa binciken tsaro, an cafke ta a zauren tashi na filin jirgin a ranar Lahadi, 3 ga Mayu, 2025, yayinda take ƙoƙarin hawa jirgin Qatar Airline zuwa Iran ta hanyar Doha, bayan samun bayanan sirri. Bayan an bincike ta, an gano tanada kwayoyi guda uku da ta saka a al'aurarta, da wasu manyan kunsoshin kwayoyi guda biyu da aka ɓoye a cikin jakarta, sanna...
Sai kun yi nadamar komawa APC, Kwankwaso ga su Kawu Sumaila

Sai kun yi nadamar komawa APC, Kwankwaso ga su Kawu Sumaila

Duk Labarai
Sai kun yi nadamar komawa APC, Kwankwaso ga su Kawu Sumaila. Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa ‘yan majalisar tarayya da aka zabe su a karkashin jam’iyyar NNPP da suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki, za su yi nadamar wannan matakin da suka dauka. DAILY NIGERIA ta rawaito cewa wasu daga cikin ‘yan majalisar da suka fito daga NNPP sun sauya sheka zuwa jam’iyyar APC a kwanan nan. Cikin wadanda suka koma APC akwai Sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Kawu Sumaila, da Alhassan Rurm, da sauransu. Sai dai lokacin da ya ke jawabi ga daruruwan magoya bayan NNPP daga karamar hukumar Takai, wadanda su ka ƙi bin Kawu Sumaila zuwa APC, amda suka kai masa ziyara a gidansa a ranar Juma’a, Kwankwaso ya bayyana sauy...
Kalli Bidiyon: Masu zagin mu akan wai yanzu bama wa’azi me zafi irin wanda muke yi Lokacin mulkin Goodluck Jonathan basu da wuta basu da Aljannah kuma basu da Siradi>>Sheikh Kabir Gombe

Kalli Bidiyon: Masu zagin mu akan wai yanzu bama wa’azi me zafi irin wanda muke yi Lokacin mulkin Goodluck Jonathan basu da wuta basu da Aljannah kuma basu da Siradi>>Sheikh Kabir Gombe

Duk Labarai
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Kabir Gombe ya bayyana cewa masu zaginsu akan cewa basa wa'azi me zafi irin wanda suka yi zamanin Mulkin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan basu da wuta basu da Aljannah. Yace Shi Allahn da suke yi danshi ya sani. Yace kuma ko a lokacin Goodluck Jonathan ba a farkon Mulkin sa suka fara mai wa'azi me zafi ba sai da aka yi wasu abubuwan da basu dace ba. https://twitter.com/el_uthmaan/status/1921317149236183139?t=9JEnJuCvNwroA2j76440sA&s=19 Ana dai ta zargin Malaman Cewa suna samu a jikin Gwamnati ne shiyasa basa iya fada mata gaskiya.
Za A Shafe Makonni Biyu Ana Buɗe Ayyuka Albarkacin Cikar Shugaban Ƙasa Tinubu Shekaru Biyu A Kan Mulki

Za A Shafe Makonni Biyu Ana Buɗe Ayyuka Albarkacin Cikar Shugaban Ƙasa Tinubu Shekaru Biyu A Kan Mulki

Duk Labarai
Za A Shafe Makonni Biyu Ana Buɗe Ayyuka Albarkacin Cikar Shugaban Ƙasa Tinubu Shekaru Biyu A Kan Mulki. Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shugaban ƙasa Tinubu ya kafa gagarumin tarihin samar da manyan ayyuka masu tasiri a fagen shugabancin Najeriya. Dan haka, za a shafe tsawon makonni biyu ana buɗe ayyukan da ya yi a Abuja ta fannin tituna, ruwa, da sauran ɗumbin ayyukan raya ƙasa, albarkacin cikarsa shekaru biyu a matsayin shugaban ƙasar Najeriya.
Daga ƙarshe dai an buɗe wa Jarumar Tik-Tok Rahama Sa’idu sabon shago kyauta a garin Zaria, bayan barin Kano da tayi

Daga ƙarshe dai an buɗe wa Jarumar Tik-Tok Rahama Sa’idu sabon shago kyauta a garin Zaria, bayan barin Kano da tayi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Daga ƙarshe dai an buɗe wa Jarumar Tik-Tok Rahama Sa'idu sabon shago kyauta a garin Zaria, bayan barin Kano da tayi. Wane fata zaku yi mata ?
Sanata Natasha Akpoti na shirin komawa jam’iyyar APC

Sanata Natasha Akpoti na shirin komawa jam’iyyar APC

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Sanata Natasha Akpoti na shirin komawa jam'iyyar APC. Hakan ya fito ne a yayin da aka ganta tana bin wakar Rarara wadda yawa Tinubu a ziyarar da ya kai Katsina. https://www.tiktok.com/@senatornatasha/video/7501822342620810502?_t=ZM-8wGc5cquf6V&_r=1 Ana tunanin Sanata Natasha Akpoti na shirin komawa APC ne dan ta binne fadanta da Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio.
HASBUNALLAHU WA NI’IMAL WAKIL: Bèĺlò Țùŕjì Ya Kori Mutàñèn Gàriñ Bafàrawa

HASBUNALLAHU WA NI’IMAL WAKIL: Bèĺlò Țùŕjì Ya Kori Mutàñèn Gàriñ Bafàrawa

Duk Labarai
HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKIL: Bèĺlò Țùŕjì Ya Kori Mutàñèn Gàriñ Bafàrawa. Daga Datti Assalafiý Shugaban barayin daji Be||0 Turj! ya kori mutanen dake zama a garin Bafarawa, kusan gaba daya mutanen garin sun watse zuwa neman mafaka a halin da ake ciki Sannan Be||0 Turj! ya aika takarda zuwa ga mutanen garuruwan Kamarawa, Arume da Kagara, ya ce baya son ganin wani mutum a cikin garuruwan daga yau Lahadi zuwa misalin karfe 4 na yammaci Akwai labarin da na gani, ance a daren jiya kadai kusan garuruwa 5 barayin daji suka yiwa hari a tsakanin jihar Katsina da Zamfara Sannan jiya 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci makarantar Sakandare (GSS) dake garin Raka a karamar hukumar Tsafe jihar Zamfara inda suka kashe Malami sannan sukayi garkuwa da mutane da yawa Abubuwan da suk...
‘Yan kasar waje guda dubu daya da shida sun karbi shaidar zama ‘yan Najeriya

‘Yan kasar waje guda dubu daya da shida sun karbi shaidar zama ‘yan Najeriya

Duk Labarai
'Yan kasar waje guda dubu da shida ne suka karbi shaidar zama 'yan Najeriya a cikin shekaru 8 da suka gabata. Lamarin ya farune daga shekarar 2017 zuwa shekarar 2023. Saidai wannan lamba an kirgata ne kawai akan wanda shugaban kasa ya baiwa takardar zama 'yan kasar, ba'a saka wanda suka je ofishin hukumomi ba suka An fara lissafinne daga Gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.