Friday, March 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Ko Kun Kula Cewa Hussaina Matar Soja Abbas Bai Karbu Sosai A Wajen Matan Sòšhìýal Mìďìýa Ba, Duk Da Cewa Labarinta Yana Da Sosa Zuciya?

Ko Kun Kula Cewa Hussaina Matar Soja Abbas Bai Karbu Sosai A Wajen Matan Sòšhìýal Mìďìýa Ba, Duk Da Cewa Labarinta Yana Da Sosa Zuciya?

Duk Labarai
Ko Kun Kula Cewa Hussaina Matar Soja Abbas Bai Karbu Sosai A Wajen Matan Sòšhìýal Mìďìýa Ba, Duk Da Cewa Labarinta Yana Da Sosa Zuciya? Daga Abba Audu Abba Dalilin da ya sa labarin bai yi trending ba a wajensu shine kawai : Ita Hussaina mutumiyar kirki ce. Su kuma galibi ba haka suke ba. Yawancin su sun fi karkata ga abinda yake na šhìŕìrita ko kuma yake dauke da sharri musamman akan zamantakewar aure. Ita Hussaina mace ta gari ce wacce ta san mutunci da darajar miji sannan ta san darajar aure. Su kuma ģaĺibi ba haka suke ba. Ba sa ganin aure a bakin komai indai akan son zuciyarsu ne. Ita Hussaina ta yadda akan mijinta ta fuskanci ko wani irin wulakanci. Su kuma galibi ba su yarda da hakan ba, saboda ba sa ganin miji a bakin komai. Ita Hussaina ta yadda ta sadaukar da ko...

Kalaman yabon budurwa

Kalaman Soyayya
Ga kalaman Yabon Budurwa kamar haka wanda zasu sa ta ji tana sonka sosai: Nasan dandanon zuma, nasan na suga, nasan na madara na san na mangwaro,nasan na ayaba, nasan na abarba amma har yanzu na kasa gane dandanon soyayyarki saboda kullun jinshi nake sabo a bakina. Idaniyata. Ruwan shana. Zumata. Idan muka gama tadi na kama hanyar tafiya gida, har sai inje gida a kasa ban sani ba saboda tunanin hirar da muka yi me dadi. Numfashina. Budurwata. Babyna. Kullun kara burgeni kike. Wallahi har zuciyata ina sonki. Ke kadaice. Idan na rasaki bansan yanda zan yi ba. Soyayya dake tasa rayuwata ta daidaitu. Kina da kyau da kwarjini. Bana gajiya da kallonki. Na fara jin komai kika yi daidaine. Bana ganin laifinki ko kadan. Idan ina tare dake ji nak...
WATA SABUWA: Laifi Mijin Hussaina Yayi, Afuwa Ya Kamata A Nema Masa, Cewar Jamila Ibrahim

WATA SABUWA: Laifi Mijin Hussaina Yayi, Afuwa Ya Kamata A Nema Masa, Cewar Jamila Ibrahim

Duk Labarai
Jamila Ibrahim ta ce; "Wani babban soja ya kirani munyi magana fiye da minti 30 akan maganar Seaman Abbas, jikina yayi sanyi sosai wlh… "Magana ta Allah kar ayi using ƙarfi da viol*ence inba hakan ba za'a ƙara implicating ɗinsa ne, a nemi afuwa kawai a sassauta masa. "A doka abinda yayi zai iya daɗewa sosai a garƙame ba'aji ɗuriyarsa ba… "Da farko cikin laifinsa da aka bayyana min ba masallaci yaje ba, Brigade MS zaiyi addressing ɗinsu da safe misalin ƙarfe 10 na safe baizo da wuri ba sai Abbas da abokinsa suka fita basu dawo ba sai da aka gama addressing sauran mutanen… "Da aka hango shi yana zuwa ogansa yace daga ina yake bai amsa ba, akace masa you're stup!d yace he's not stup!d dey should address him by his name and rank, nan ne ran ogansa ya ɓaci yace ayi disarming ...
ALLAHU AKBAR: An Yi Jana’izar Mutane 41 Da Sùķa Ŕaśù Sakamakon Hàďaŕìn Moțà A Hanyar Su Ta Zuwa Wajen Zagayen Mauĺùďì Daga Garin Kwandari Zuwa Samunaka

ALLAHU AKBAR: An Yi Jana’izar Mutane 41 Da Sùķa Ŕaśù Sakamakon Hàďaŕìn Moțà A Hanyar Su Ta Zuwa Wajen Zagayen Mauĺùďì Daga Garin Kwandari Zuwa Samunaka

Duk Labarai
An Yi Jana'izar Mutane 41 Da Sùķa Ŕaśù Sakamakon Hàďaŕìn Moțà A Hanyar Su Ta Zuwa Wajen Zagayen Mauĺùďì Daga Garin Kwandari Zuwa Samunaka Mahalarta mauludin sun yi gamu da ajalin na su ne a jiya Lahadi, a loķacin da motar su ta yi arañģàmà da tireĺa a daidai garin Lere, inda kimanin mutane talatìn sùka mùțù nañ take, yayin da kaŕin mutane sha daya suka ŕaśu bayan an kai su asibiti domin jinyar su sakamakon raunin da suka samu. Allah Ya gafarta musu. Daga Umar Isa Ramin Kura
Kwamitin kula da sha’anin sojojin ruwa (Navy) na majalisar dokoki ta tarayya sun gana da hukumar Sojin ruwa domin binciko zargin yadda aka ci zarafin Seaman Abbas Haruna

Kwamitin kula da sha’anin sojojin ruwa (Navy) na majalisar dokoki ta tarayya sun gana da hukumar Sojin ruwa domin binciko zargin yadda aka ci zarafin Seaman Abbas Haruna

Duk Labarai
Kwamitin kula da sha'anin sojojin ruwa (Navy) na majalisar dokoki ta tarayya sun gana da hukumar Sojin ruwa domin binciko zargin yadda aka ci zarafin Seaman Abbas Haruna tsawon shekara 6 bisa umurnin wani babban jami’in Jeneral MS Adamu. Majalisar ta lashi takobin yin binciken ƙwakwaf akai domin hukunta duk wanda aka samu da laifi a lamarin Wane fata zaku yi musu ?