Wednesday, February 18
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Khàrìn da Amurka ta kawo Najeriya a yau zai ci gaba da wakana>>Inji Gwamnati  Tarayya

Khàrìn da Amurka ta kawo Najeriya a yau zai ci gaba da wakana>>Inji Gwamnati Tarayya

Duk Labarai
Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ya bayyana cewa harin da Amurka ta kawo Najeriya ba shine na karshe ba. Yace akwai yiyuwar irin wadannan hare-haren anan gaba. Yace Najeriya suna hada kai da duk wata kasa da zata taimaka mata wajan yakar ta'addanci https://twitter.com/trigottista/status/2004483596648956302?t=E56lwh6m-vI2uA9DI4z0lg&s=19
Da Duminsa: Cikin Guraren da kasar Amurka ta kaiwa Khàrì a Najeriya a daren jiya hadda Masallaci

Da Duminsa: Cikin Guraren da kasar Amurka ta kaiwa Khàrì a Najeriya a daren jiya hadda Masallaci

Duk Labarai
Majiyoyi da suka haɗa da na gwamnatin jihar Kwara sun tabbatar da cewa an kai harin a wani ƙauye da ke ƙarƙashin ƙaramar hukumar Offa, inda a ƴan kwanaki wasu ƴan bindiga suka kai hari a coci wanda ya yi sanadiyya rasa ran mutum biyu sannan suka yi awon gaba da dama. Hotuna da BBC ta samu daga mazauna garin sun nuna yadda makamin ya faɗa kan gidajen al'umma a garin Offa inda ya rugurguza katangun wasu tsirarun gine-gine. Wani jami'in gwamnati ya ce al'amarin ya faru a wurare da dama a cikin garin na Offa da suka hada da filin Idi da wasu otal guda biyu da suka hada da Offa Central hotel da Solid Worth Hotel
Da Duminsa: Hukumomi a jihar Sokoto sun ce akan farar Hula Khàrìn Amurka ya fada

Da Duminsa: Hukumomi a jihar Sokoto sun ce akan farar Hula Khàrìn Amurka ya fada

Duk Labarai
HARE-HAREN AMURKA A SOKOTO: Ba mafakar ’yan ta’adda aka kai wa hari ba kusa da Asibiti harin ya fada –inji Dan Majalisar yankin Hon. Bashar Isah Daga Ayau News Dan Majalisar Dokokin Jihar Sokoto mai wakiltar Tambuwal ta Gabas yankin da abun ya faru, Hon. Bashar Isa Sarkin Yakin Jabo, ya musanta ikirarin cewa akwai mafakar ’yan ta’adda a yankin Jabo, inda aka ce sojojin Amurka sun kai hari a daren Alhamis. Ayau News ta ruwaito a hirarsa da DCL, Hon. Bashar ya ce wurin da abin ya faru kusa da Asibitin Jabo PHC ne, yankin da al’umma ke zaune lafiya, ba cikin daji ba, kuma babu wani bayani da ke nuna ayyukan ’yan ta’adda a yankin. Ya kara da cewa bayan harin, jama’ar yankin na cikin fargaba da tsoro, ganin cewa ba su san inda abin makamancin haka zai sake faruwa ba. Ya jaddada ...
Me ya kai Amurka Sokoto? Musulunci ne kawai suke son durkusarwa>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Me ya kai Amurka Sokoto? Musulunci ne kawai suke son durkusarwa>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya yi Allah wadai da harin da kasar Amurka tace ta kai jihar Sokoto. Malamin yace wannan harin A Borno 'yan tà'àddà suke me ya kai Amurka Sokoto? Yace wannan suna son su yaki musulunci ne kawai. Ya ce idan taimakoj tsaro Najeriya take nema kamata yayi ta nema a wajan kasashen Tirkiyya, Pakistan ko China. Yayi kiran Gwamnatin Najeriya ta yanke huldar tsaro da kasar Amurka.
Ka Mana Shiru, A gurin mu kuka koyi adinin Musulunci>>Wannan Balaraben ya gayawa dan Najeriya da yace bai kamata kasar UAE a taya Kiristoci murnar Kirsimeti ba

Ka Mana Shiru, A gurin mu kuka koyi adinin Musulunci>>Wannan Balaraben ya gayawa dan Najeriya da yace bai kamata kasar UAE a taya Kiristoci murnar Kirsimeti ba

Duk Labarai
Wani dan Najeriya ya ce bai kamata kasar UAE ta taya Kiristoci murnar Kirsimeti ba. Saidai wani Balarabe daga kasar ya mayar masa da martanin cewa, Ya rufe baki dan a wurinsu aka koyi addinin. https://twitter.com/Imamofpeace/status/2004439901572682218?t=3wFfsQ9Acyr1Uk3qsWVOkg&s=19
Kalli Bidiyon da Duminsa: Yanda Khàrìn daren jiya ya lhàlàtà gidan wani mutum farar hula da ba ruwansa

Kalli Bidiyon da Duminsa: Yanda Khàrìn daren jiya ya lhàlàtà gidan wani mutum farar hula da ba ruwansa

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Kwara na cewa, harin jirgi marar matuki a daren jiya ya lalata gidan wani farar Hula da ba ruwansa. Hakan na zuwane a yayin da dasafiyar yau Shugaban Amurka ya tabbatar da cewa Amurkar ta kawo Hari Najeriya. Saidai Amurka tace a Arewa maso yamma ta kawo Hari amma jihar Kwara ba a Arewa maso yamma take ba. https://twitter.com/secmxx/status/2004460550659756441?t=wqnL9x2dJWW3jfhR-JO2lQ&s=19 https://twitter.com/MrAbuSidiq/status/2004442048993333437?t=uCHRkCjic6tRm4R56M3_GQ&s=19
Kalli Bidiyon: Minti Biyar kamin Amurka ta kai Khàrì Sokoto mun yi magana dasu mun amince musu>>Inji Gwamnatin tarayya

Kalli Bidiyon: Minti Biyar kamin Amurka ta kai Khàrì Sokoto mun yi magana dasu mun amince musu>>Inji Gwamnatin tarayya

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya tace Mintuna 5 kamin harin da Amurkar ta kai Sokoto, ta yi magana da Amurkar kuma a amince. Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ne ya bayana hakan. Yace yayi magana da jami'in hulda da kasashen waje na kasar Amurka, Marco Rubio inda yace masa suna neman izinin kawo hari Najeriya. Sai yace masa zai nemi Izini wajan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, kuma shugaban kasar ya amince da kai harin. Yace sun dade suna neman yin aiki tare da kasar Amurka dan magance matsalar tsaron Najeriya. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/2004469862010442082?t=xIkhNoF6Ow0tdUfCoi4nVw&s=19
Wannan Bidiyon daya nuna cikin Cell din ‘yansandan Najeriya da yanda ake tsare da masu laifi ya dauki hankula

Wannan Bidiyon daya nuna cikin Cell din ‘yansandan Najeriya da yanda ake tsare da masu laifi ya dauki hankula

Duk Labarai
Wani Bidiyo ya nuna cikin Cell din 'Yansandan Najeriya da kuma yanda ake tsare da masu Laifi. A Bidiyon an ga wani me laifi ko wanda ake zargine yake daukar Bidiyon da wayarsa. Da yawa sun rika tambayar shin dama ana barin masu laifi su shiga dakin da ake tsaresu da waya? Sannan wasu sun rika tambayar shin a ina suke fitsari da kashi, saboda ba'a ga bayi ba. https://twitter.com/dammiedammie35/status/2004419462175641904?t=luWLt-zwLg-MYVTRObmuKQ&s=19
Gwamnatin Najeriya karya take, Amurka bata sanar da ita Khàrìn data kai sokoto ba>>Inji Omoyele Sowore

Gwamnatin Najeriya karya take, Amurka bata sanar da ita Khàrìn data kai sokoto ba>>Inji Omoyele Sowore

Duk Labarai
Mawallafin Jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore ya bayyana cewa, Gwamnatin tarayya karya take Amurka bata sanar da ita ba kamin ka harin Sokoto. A safiyar yau ne dai aka tashi da rahoton cewa, Kasar Amurka ta kai hari Kan wanda ta zarga da yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi. Sowore dai yace wannan abin kunyane ace kasa Kamar Najeriya ta koma 'yar kallo wajan magance matsalar tsaronta sai an zo an taimaka mata. Sowore yace Idan aka samu shugabanci na gari, Najeriya zata samu tsaro. https://twitter.com/sowore/status/2004387413045698672?t=uGvRbzeYTl6XqqMvdJ7ByA&s=19