Khàrìn da Amurka ta kawo Najeriya a yau zai ci gaba da wakana>>Inji Gwamnati Tarayya
Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ya bayyana cewa harin da Amurka ta kawo Najeriya ba shine na karshe ba.
Yace akwai yiyuwar irin wadannan hare-haren anan gaba.
Yace Najeriya suna hada kai da duk wata kasa da zata taimaka mata wajan yakar ta'addanci
https://twitter.com/trigottista/status/2004483596648956302?t=E56lwh6m-vI2uA9DI4z0lg&s=19






