Sunday, January 18
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Akwai ‘ya’yan Itatuwa irin na gidan Aljannah a gidana>>Inji Gfresh Al-amin

Kalli Bidiyon: Akwai ‘ya’yan Itatuwa irin na gidan Aljannah a gidana>>Inji Gfresh Al-amin

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, akwai 'ya'yan Itatuwa irin na gidan Aljannah a gidansa. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi bayan aurensa inda yake bayyana irin katan alatun dake gidansa. Ya bayyana cewa akwai kwanciyar hankali a gidansa. Gfresh ya bayyana cewa kuma ya gayawa matarsa irin sana'arsa kuma ta amince. https://www.tiktok.com/@sarkidonamanarmatch/video/7581616655982169400?_t=ZS-924TqGMqD2X&_r=1
Kalli Bidiyon yanda wani dan Najeriya ya koma Kango da zama bayan da kudadensa da ya zuba a harkar Forex suka lalace

Kalli Bidiyon yanda wani dan Najeriya ya koma Kango da zama bayan da kudadensa da ya zuba a harkar Forex suka lalace

Duk Labarai
Wannan wani dan Najeriya ne da ya koma Kango da zama bayan da kudaden da ya zuba a harkar Forex suka lalace. An ga Bidiyon yanda dakin da yake ciki ruwa ya maye shi. Da yawa sun tausayawa yanayin da yake ciki. Rahotanni sun ce kudaden da ya tafka Asara sun ka Naira Miliyan 20 a harkar Forex din. https://twitter.com/GossipMillNaija/status/1997996254102769671?t=pIYjJKBnujDppaRejHKfTQ&s=19
Har yanzu dai Jirgin sojojin Najeriya da sojoji 11 na hannun kasar Burkina Faso

Har yanzu dai Jirgin sojojin Najeriya da sojoji 11 na hannun kasar Burkina Faso

Duk Labarai
Zuwa safiyar yau babu wani karin bayani game da Jirgin sama na sojojin Najeriya C-130 da sojoji 11 da kasar Burkina Faso ta kama. A daren jiya ne dai Kasar ta Burkuna Faso ya sanar da kama jirgin da sojonin bayan da suka shiga sararin samaniyar kasar ba da izini ba. Hukumomin kasar dai sun ce suna kan bincikene. Sannan sun yi gargadin cewa duk wani Sabon Jirgin da ya kara ketawa ta sararin samaniyar su ba da izini ba kakkboshi zasu yi ba wata kakkautawa.
Zuwan wakilin kasar Amurka jihar Benue kadai ya jawo cece-kuce

Zuwan wakilin kasar Amurka jihar Benue kadai ya jawo cece-kuce

Duk Labarai
Rashin zuwa wakilin da kasar Amurka ta turo zuwa Najeriya dan ya duba abinda suke zargi na Khisan Kyiyashi da suka ce anawa Kiristoci zuwa sauran jihohin Najeriya dake fama da matsalar tsaro ya jawo cece-kuce. Riley Moore wanda dan majalisar kasar Amurka ne kuma me karfin riko da Kiristoci ne Trump ya wakilta ya masa bincike kan lamarin. Kuma ya zo ya gana da wakilan Kiristoci a jihar Benue amma ba'a ganshi yana ganawa da bangaren musulmai ba, sannan ba'a ganshi a jihohin Inyamurai ba kuma ba'a ganshi a jihar Filato ba inda nan ma ana da matsalolin tsaron. Saidai wannan bai zowa mutane da mamaki ba lura da cewa, dama can Amurkar tace Khisan Kyiyashi da akewa Kiristoci ne take son hanawa. Duk da cewa bayan kammala ziyarar tasa, Riley Moore yace akwai bukatar samarwa duka 'yan ...
Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda Jirgin sojojin Najeriya yayi sukar Dole dauke da sojoji 11 a kasar Burkina Faso

Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda Jirgin sojojin Najeriya yayi sukar Dole dauke da sojoji 11 a kasar Burkina Faso

Duk Labarai
Wannan Jirgin Najeriya me suna C-130 kenan da yayi saukar gaggawa a kasar Burkina Faso bayan da hukumomin kasar suka bukaci hakan. Akwai sojojin Najeriya 11 a cikin jirgin. Kasar Burkina Faso tace irin wannan abu tarwatsa jirgin kawai suke idan aka musu shi. Rahotanni sun ce jirgin na kan hanyar zuwa kasar Senegal ne shine ya ratsha ta Burkina Faso. https://twitter.com/General_Somto/status/1998151523331641803?t=PODshAmoJ5otZLE-EWcosg&s=19
Da Duminsa: Kasar Burina Faso ta fitar da sabon bayani kan Jirgin sojin Najeriya data kama da sojojin Najeriya 11 a ciki

Da Duminsa: Kasar Burina Faso ta fitar da sabon bayani kan Jirgin sojin Najeriya data kama da sojojin Najeriya 11 a ciki

Duk Labarai
Kasar Burkina Faso tace itace ta tursasawa jirgin sojojin Najeriya me suna C-130 ya yi saukar gaggawa saboda basu yadda da shawagin da yake a sararin samaniyarsu ba. Sun ce sun baiwa sojojinsu umarnin duk jirgin da aka gani irin haka ya shiga kasar ba da Izini ba a harbeshi a darkakeshi ba tare da wata-wata ba. https://twitter.com/General_Somto/status/1998153345362796811?t=0jPTQhRgMmVMk9ZtuT6oUw&s=19
Bidiyo Da Duminsa: Hukumomin Gwamnatin Soji ta kasar Burkina Faso sun ce auna rike da sojojin Najeriya 11 bayan da jirginsu yayi saukar gaggawa a kasar

Bidiyo Da Duminsa: Hukumomin Gwamnatin Soji ta kasar Burkina Faso sun ce auna rike da sojojin Najeriya 11 bayan da jirginsu yayi saukar gaggawa a kasar

Duk Labarai
Hukumar mulkin soji ta kasar Burkina Faso tace tana rike da sojojin Najeriya 11 bayan da jirginsu yayi saukar gaggawa a Bobo-Dioulasso dake Burkina Faso. Hukumar tace ta dauki wannan mataki da cewa kutsene Najeriya take shirin yiwa kasar dan jirgin ya shiga sararin samaniyar ta ba tare da izini ba. Kuma tace hukuncin wannan laifi shine Kisa. https://twitter.com/BrantPhilip_/status/1998141332758630422?t=I7qxeWcMGmYnAxZp_hai3g&s=19 Hukumar kasar Burkina Faso tace ta baiwa sojojinta umarnin duk jirgin da ya shigo mata kasa ba da izini ba kawai a bude masa wuta ba wani jiran ba'asi. Rahotanni sun ce jirgin sojin Najeriyar ya keta ta sararin samaniyar Burkina Faso ne akan hanyarsa ta zuwa kasar Senegal.
Tura sojoji kasar Benin Republic da shugaba Tinubu yayi babban laifine da ya kamata ace an tsigeshi daga shugabancin Najeriya>>Inji Lauya

Tura sojoji kasar Benin Republic da shugaba Tinubu yayi babban laifine da ya kamata ace an tsigeshi daga shugabancin Najeriya>>Inji Lauya

Duk Labarai
!Babban lauya me suna Marshal Abubakar ya bayyana cewa aika sojojin Najeriya zuwa kasar Benin Republic da shugaba Tinubu yayi babban laifine da ya kamata ace an tsigeshi daga mulki. Yace tura sojoji zuwa wata kasa doka ta tanadi cewa sai majalisa ta amince amma shugaba Tinubu yayi gaban kansa. A jiya shugaba yi ya aika da sojojin sama dana kasa dan su dakile yunkurin juyin mulkin kasar ta Benin Republic Saidai Lauyan yace wannan mataki ya sabawa kundin tsarin mulkin Najeriya.
Nayi shaharar da ba zan taba yin taĺauci ba>>Inji Gfresh Al-amin

Nayi shaharar da ba zan taba yin taĺauci ba>>Inji Gfresh Al-amin

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, Yayi Shaharar da ba zai taba yin Taĺauci ba. Ya bayyana hakane a shafinsa na Tiktok yayin da wasu ke masa dariyar wai an kulle Tiktok live dan haka ya daina samun kudi. Yace shi yayi shaharar da yana samun kamfanoni da yakewa talla dan haka ko ba Tiktok live zai ci gaba da rayuwar jin dadi. Ya kara da cewa babban abinda ya bashi mamaki shine cikin masu murnar zai daina samun kudi saboda an dakatar da Tiktok live hadda tsohuwar matarsa Maryam. Yace wallahi da yayi niyyar bata kyautar Naira Miliyan 1 dan baya so ta shiga wahala amma yanzu ya fasa https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7581545115416546578?_t=ZS-923l2d7ad05&_r=1
Kalli Bidiyon: Magidanci ya koka da cewa, matarsa ta bayar da gidansa jingina ta karbi bashin banki, a yanzu kuma bankin sun kwace gidansa

Kalli Bidiyon: Magidanci ya koka da cewa, matarsa ta bayar da gidansa jingina ta karbi bashin banki, a yanzu kuma bankin sun kwace gidansa

Duk Labarai
Wani magidanci ya dauki hankula sosai akaita tausaya masa bayan da matarsa ta bayar da gidansa jingina ta karbi bashin baki. Kudi dai sun narke kuma bankin sun je har gidansa suna watsar masa da kaya waje. A dauki Bidiyon faruwar lamarin inda ya wallafa a yanar gizo kuma da yawa sun tausaya masa. https://twitter.com/yabaleftonline/status/1997735056547446989?t=ZAAsg-De6PCDZqC4Sm8-lA&s=19