Thursday, December 25
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Baka isa kace min in baiwa Sojan Ruwa, AM. Yerima hakuri ba, kai ta ka taba baiwa sojan ka Umarnin ya Shyekye ni>>Wike ya gayawa Buratai

Baka isa kace min in baiwa Sojan Ruwa, AM. Yerima hakuri ba, kai ta ka taba baiwa sojan ka Umarnin ya Shyekye ni>>Wike ya gayawa Buratai

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya mayarwa da Tsohon shugaban sojojin Najeriya, Janar Tukur Yusuf Buhari martani kan kira da yayi a gareshi da ya baiwa Sojan ruwa, hakuri kan zagin da ya masa. Wike yace Buratai bai isa ya koyar dashi wani abuba dan a zaben 2019 yasa sojansa yayi magudin zabe dan ya kayar dashi zaben gwamna a jihar Rivers amma bai yi nasara ba. Yace hakanan kuma Buratai ya taba cewa, Dogarinsa ya Shekye shi amma bai samu nasarar yin hakan ba, yace dan haka bai isa yasashi ya bayar da hakurin ba. Wike yace zai ci gaba da zamarwa makiyansa kadangaren bakin tulu.
Abin takaici, Kasar China ce kadai cikin kasashen Duniya ta nuna da gaske tana tare da Najeriya tun bayan Bharazanar Amurka

Abin takaici, Kasar China ce kadai cikin kasashen Duniya ta nuna da gaske tana tare da Najeriya tun bayan Bharazanar Amurka

Duk Labarai
Rahotanni sun nuna cewa, kasar China ce kadai ta nuna da gaske take tana tare da Najeriya bayan barazanar da kasar Amurka ta yi na shigowa Najeriya dan yakar wadanda ta kira da cewa sunawa Kiristoci Khisan Kyiyashi. Kasar China ta nuna tana tare da Najeriya ne saboda tana da karfin dangantaka ta tattalin Arziki a Najeriya kuma Amurka zata zo ne dan ta lalata wannan dangantakar. Abin mamaki shine ko kasar Ingila da ta reni Najeriya bata nuna goyon baya ga Najeriya ba. Saidai kungiyar hadin kan kasashen Turai EU ta nuna cewa a girmama kasancewar Najeriya a matsayin kasa me zaman kanta, wanda hakan na jeka nayi kane. Kasar Saudiyya da sauran kasashen Larabawa wadanda su ma suna da dangantaka me karfi da kasar Amurka sun kasa fitowa su nuna suna tare da Najeriya duk da yawan musul...
Ba ruwana, Ya tsyani babana Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, inji Dan tsohon Gwamnan Kaduna Bello El-Rufai bayan da aka yi kira ya dauki mataki kan batan dan fafutuka na jihar Jigawa, Abiyo Roni

Ba ruwana, Ya tsyani babana Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, inji Dan tsohon Gwamnan Kaduna Bello El-Rufai bayan da aka yi kira ya dauki mataki kan batan dan fafutuka na jihar Jigawa, Abiyo Roni

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan majalisar wakilai daga jihar Kaduna wanda da ne a wajan tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, watau Bello El-Rufai ya bayyana cewa, ba ruwansa yayin da aka kirashi ya dauki mataki kan batan dan fafutuka na jihar Jigawa, Abayo Roni. Bello El-Rufai ya bayyana cewa, matashin ya tsani mahaifinsa kuma ya rika sukar ayyukan da yake yi, yace yana ma kokarin ya kaishi kara. Yace amma yana fatan yana cikin koshin lafiya. https://twitter.com/B_ELRUFAI/status/19890...
Kalli Hotuna: An kama Wasu Kiristoci, ciki hadda ma’aikacin coci da Daukar dan ‘yan uwansu dan a basu kudin Fwansa

Kalli Hotuna: An kama Wasu Kiristoci, ciki hadda ma’aikacin coci da Daukar dan ‘yan uwansu dan a basu kudin Fwansa

Duk Labarai
Wadannan wasu kiristoci ne da aka kama sun yi garkuwa da -yan uwansu biyu da a basu kudin fansa a jihar Filato. Daya daga cikinsu ma'aikacin coci ne. Haka na zuwane a yayin da rahotanni ke yawo cewa anawa Kiristoci a Najeriya Khisan Khiyashi. https://twitter.com/IU_Wakilii/status/1989057567277101304?t=-G2rGmje9aUEoi4qehohCw&s=19 https://twitter.com/ana_herleemerh/status/1988937951183794402?t=lKXdftTRdYRr4j46M0cKaw&s=19
Matashi dan Fafutuka ya bace a Jigawa biyo bayan wallafa hotunan tallafin da shugaban karamar hukumar Roni ya bayar na Baro da jarkokin dibar ruwa

Matashi dan Fafutuka ya bace a Jigawa biyo bayan wallafa hotunan tallafin da shugaban karamar hukumar Roni ya bayar na Baro da jarkokin dibar ruwa

Duk Labarai
Wani Matashi me suna Abiyo Roni ya yi batan dabo bayan wallafa hotunan tallafin Baro da jarkokin dibar ruwa da shugaban karamar hukumar Roni ta jihar Jigawa ya baiwa matasa. Matashin ya saka hotunan ne wanda suka yadu sosai a kafafen sada zumunta suka kuma jawo cece-kuce. Da yawa sun rika kiran a bayyana inda yace saboda tun bayan wallafa wadannan hotuna aka nemeshi aka rasa. Ana tunanin dai batan nasa baya rasa nasaba da siyasa saboda yana yawan sukar masu rike da madafan iko.
Wai wa ke baiwa Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariyane a Najeriya an kasa hukuntashi kan abubuwan da ya aikata da basu kamata ba? Baturen kasar Ingila, Deacon Nick Donnelly ya tambaya

Wai wa ke baiwa Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariyane a Najeriya an kasa hukuntashi kan abubuwan da ya aikata da basu kamata ba? Baturen kasar Ingila, Deacon Nick Donnelly ya tambaya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani baturen kasar Ingila me suna Deacon Nick Donnelly ya tambaya cewa wa ke baiwa malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariya a Najeriya aka kasa hukuntashi? Baturen na martani ne kan wani rubutu da aka yi da yace kasar Saudiyya ta hana Sheikh Dr. Ahmad Gumi shiga cikinta. https://twitter.com/ProtecttheFaith/status/1988893713133613548?t=u-a9gGv_S_qXD7C0y-qH1Q&s=19
Kalli Bidiyo: Ta dauki hankula saboda rawar Bhadala sanye da Hijabi

Kalli Bidiyo: Ta dauki hankula saboda rawar Bhadala sanye da Hijabi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan wata matace musulma wadda ta dauki ha kula a kafafen sada zumunta ake ta maganarta saboda irin rawar badalar da take yi. Musamman abinda yafi daukar hankali shine ganinta sanye da Hijabi. https://www.tiktok.com/@ariwoola_adejoke/video/7570083026521115924?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7570083026521115924&source=h5_m&timestamp=1763069786&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=M...
Duk Duniya ban ga masu son zuwa kasashen Turai kamar ‘yan Najeriya ba, shin wai ku kasarku bata da dadin zama ne? Baturen kasar Amirka, Scott ya tambaya

Duk Duniya ban ga masu son zuwa kasashen Turai kamar ‘yan Najeriya ba, shin wai ku kasarku bata da dadin zama ne? Baturen kasar Amirka, Scott ya tambaya

Duk Labarai
Baturen kasar Amurka, Scott ya tambayi cewa, shin Najeriya bata da dadin zama ne saboda shi dai bai ga wasu 'yan kasasshen waje dake murnar samun takardar zama a kasashen yamma ba kamar 'yan Najeriya Yace zaka ga 'yan Najeriya su dai burinsu su bar kasarsu zuwa kasashen waje. Shine ya tambayi cewa, shin wai Najeriya ba ta da dadin zama ne? https://twitter.com/scottbolshevik/status/1988889848338436504?t=5Cy78BhYPoyKVuhMbGK3tA&s=19