Rahotanni sun ce tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai na ci gaba da zama a hannun EFCC a yayin da suke abincikensa kan zargin almundahanar Naira Biliyan 433 na jihar Kaduna.
Sahara Reporters ta ruwaito cewa da farko, EFCC sun bayar da sharadin cewa sai wani babban sakatare na Gwamnati ya tsayawa El-Rufai kamin su bayar da belinsa.
Saidai an samu wanda zai tsaya a bayar da belin nasa, amma da yaje sai EFCC suka ki amincewa dashi.
Daga baya ma ya janye daga maganar bayan da yayi zargin an masa Bqrqzqna.
Hakanan a yau, Laraba ne ya kamata tsohon gwamnan jihar Kadunan ya amsa gayyatar da ICPC suka masa kan wani zargin na daban.
Saidai a yanzu da yake hannun EFCC babu tabbacin ko zai iya amsa gayyatar ta ICPC ko kuwa.?
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
A baya dai kun ji cewa, Hafsat Baby ko Hafsat Lawancy ta nemi ita da Sadiya Haruna su yi Bidiyo baby rigar Nòwnòw idan ta isa.
Hafsat ta bayyana hakane bayan da fadan cacar baki ya barke tsakaninta da Sadiya Haruna.
Saidai a nata martanin, Sadiya ta saki Bidiyo inda take cewa, ba zata iya yin hakan ba.
Ta kira mahaifiyarta inda take bata labarin abinda ya faru.
https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7607565943438347537?_r=1&_t=ZS-941ELNzKhzF
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tauraruwar Tiktok wadda a baya ta shahara da saka Hijabi, amma daga baya aka ganta tana waka da Soja Boy, Iftihal Madaki ta saki Bidiyo da suka dauki hankula sosai.
An ga Iftihal Madaki sanye da wasu matsatstsun bakaken kaya inda take ta kwarkwasa.
Mutane da yawa na ta tambaya inda wasu ke cewa ko da yi ridda ne?
https://www.tiktok.com/@iftih_al/video/7607449055949606165?_r=1&_t=ZS-941D1iHOp2u
https://www.tiktok.com/@iftih_al/video/7607449758684286228?_r=1&_t...
Wani Bidiyo Tauraron mawakin, Dauda Kahutu Rarara yana gaisawa da gwamnonin jihohin Borno da Gombe ya dauki hankula.
Da yawa sun bayyana cewa, Rarara ya mayar da gwamnonin Abokansa.
https://www.tiktok.com/@mubeedabai/video/7607857971065818386?_r=1&_t=ZS-941BcZCWx7J
Saidai yayin da Gwamna Zulum da Inuwa Yahya suka gaisa da Rarara, Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri ya ki gaisawa da Rararan inda ya wuce abinsa.
Tauraron Tiktok, Alhaji Anisee ya bayyana cewa ya kamu da soyayyar wata Kirista.
Ya kuma ce dama shi dalibin Shehu Ibrahim duk inda ya shiga sajewa yake yi da mutane, idan ya shiga cikin Musulmai sai ya zama Musulmi, idan ya shiga ciki pagan wanda basu da addini, sai shima ya zama pagan, idan ya shiga cikin Kiristoci sai shima ya zama Kirista.
https://www.tiktok.com/@alhajianisee1/video/7607632599032286485?_r=1&_t=ZS-9419oL9xrPN
Wannan wani babban jami'in gwamnati ne da fitsari ya kama ana tsaka da tafiya da jami'an tsaro.
Dole ya tsaya a gefen titi yayi fitsarin.
Wasu na cewa gwamnane amma babu tabbacin hakan.
Wasu sun rika bayyana cewa abinda yayi bai dace ba, a matsayinsa, zai iya shiga daya daga cikin gidajen dake wajan ya nemi shiga bayinsu amma ya zabi yayi a gefen titi.
https://twitter.com/i/status/2023909529671327764
Tauraron mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara tare da matarsa, A'ishatulhumaira sun yiwa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu waka a yayin da ya kai ziyara jihar Adamawa.
Wasu dai sun yaba da hakan inda wasu kuma suka kushe.
https://www.tiktok.com/@mr__clown_/video/7607493460924370183?_r=1&_t=ZS-940Cv8WYLhY
Wannan wani Fasto ne a kasar Kenya me suna David Owuor da yayi ikirarin wai sun yi chatin ta WhatsApp shi da Allah.
Har ma ya nunawa mabiyan cocinsa irin chatin din da suka yi.
Yace ya roki Allah a yi ruwa, inda Allah ya ce masa sai mutane sun tuba daga zunubansu.
https://www.youtube.com/watch?v=NZs1QorPHKA?si=n5CCWRbGgQKH1aK5
Wani sabon Rikici ya barke a majalisar wakilai ta Najeriya inda wani dan majalisa yayi magana a cikin lasifika/Amsa kuwwa cewa sun karbi kudi.
Daga baya, sauran wasu 'yan majalisar sun fice daga majalisar suna fadar cewa APC barayi ne.
https://twitter.com/i/status/2023758782682263770
Lamarin ya farune yayin kokarin gyaran dokar zabe inda ake kokarin amincewa da a rika aika sakamakon zabe kai tsaye.